Sunday, 28 January 2018

Bakin Ciki Husa Novel's Part 1 One




BAKIN CIKI 1 to 1

Sarautar Uban dawaki babbar sarauta ce a garin fandagori can cikin jihar naija. Babban gari

ne wanda al'ummar cikinsa suka bunkasa wajen noma da kiwo. Gidan uban dwk Alh Awaisu Malami katafaren gida ne cike da zuri'a masu yawa na kannensa guda 2 kuma shine babbansu kat! Sassan sa yafi na kowa girma da tsari ginin zamani. Matarsa daya Haj Halima da yaya maza uku a jere. Abdulkadeer, Abdulkareem da Abdulrahman sai kandensu "ya mace tilo a cikinsu Sakina, sunan mahaifiyar uban dwk gareta shiyasa suke kiranta "Mama". Santaleliyar yarinya wacce Allah yayiwa sura tamkar ita tayi kanta kusan zuri'ar gidan haka suke da kyau na fulani. Amma ita mama ta fita daban wajen cikar sura daka gganta dole gabanka ya fadi sbd tsabar kyau. Shiyasa tun shekarunta basu kai ko'ina ba samari suka yanyameta kowa na so, musamman cikin gidansu watau yan'uwanta abin har yana so ya zama rigima a tsakaninsu. Saida Uban dwk da kansa ya tara su ya soke maganr soyayya da Mama ya kuma kar wanda ya kara kiranta da sunan tadi. Yayi haka ne don a sami masalaha da zaman lfy. Allah kuwa ya taimaka kowa ya gama bacin ransa ya hakura. Baya ga haka yana ganin Sakeena bata kai shekarun da zata tsoma kanta kogin soyayya ba alhali tana tsaka da karatunta mafarin kenan da zata tafi babbar sakandire yayi kokari ya samar mata makarantar kwana ta yanmata dake bakori (FGGC Bakori) Sannan hankalinsa ya kwantaamma wann hukunci nasa yayiwa wasu daga cikin iyaye mata ciwo har suna ganin sbd kyaun da Mama take dashi ne yasa ake wulakanta yayansu suka rinka ganin kamar suna sn su dauki dogon buri ne su dora mata. Tabbas uban dwk nada buri akan yarsa tilo mace saidai yasha bamban da irin burin da matan gidan ke nufin ciki zukatansu wanda bazai wuce ya aurar da ita ga hamshakin me kudi ba ko basarake. Shi burinsa yarsa tayi zurfin karatu kamar sauran yayyinta maza wadanda a halin

yanzu Abdulkadeer major nr na soja,

Abdulkareem accountant ne a CBN, sai

Abdulrahman dake NYSC a Jalingo. Ya kuwa

lashi takobin ko bashi da rai yan'uwanta su cika

masa wann buri nasa.

Kwanci tashi Mama ta shiga SS2 kuma yau

sukayi hutun 2nd term tun safe Uban dwk ya tura

drivernsa ya daukota, basu iso fandagori ba sai

bayan la'sar kowa na ta murna musamman yara

da suka yanyameta suka kwashe mata kaya

zuwa sassansu. Ta shigo da sallama Ummanta ta

tarbeta ta rungumeta, ta shiga sauran sassan ta

gaishesu, Salisu da Danlami kadai ta samu acikin

samarin sassan.

Ta zauna suka taba yar hirar skul sannn ta tashi

koma sassansu tana shiga ummanta tace

Abbanki na nan ya dawo ta wuce da sauri ta

sameshi a falonsa, bakinta har kunne ta dan

rankwafa tace Allah ya taimaki mai martaba!

Fara'arsa ta karu: Allah yabar min Mamana na

shigo akace kin shiga sassa. Ta zube gabansa

tace eh naje gaishesu ne, ina yini Abba? Lfy lau

ya karatu? To mungode Allah, yace ina report

sheet a kawo na gani. Ta mike taje ta kwaso duk

takardun yayi ta dubawa yana fadin da kyau!

Bayan ta kammala ya dubeta kinyi kokari sosai

Mamana na baya miki amma har yanzu kina da

yar matsala a biology sai kin kara bada himma

kinsan dalili? Ta kada kai yace kara matsowa kiji

ta matso kusa dashi sosai kafin yace: buri na ki

zama likita Mamana, sbd a rayuwa ta ina

sha'awar in ga ya mace likita, abin yana burgeni

kwarai, shiyasa tun ranar da Allah ya bani ke

nake ta addu'ar Allah ya raya minke in samu in

cika burina, ko kuwa ke bakya sha'awa? Tace

sosai ma nakeson zama likita Abbana. Kuma

I.S.A zan kara himma don ganin na gama da

biology. Ya dafa kanta cike da farin ciki yace

yauwa Mamana, Allah yai miki albarka tace

ameen Abbana. Daga nan suka ci gaba da

hirarsu saida akayi sallama dashi ya tashi ya

shiga babban zaure inda Majalisarsa ke taruwa.

Mamana ta koma gurin Ummanta a kicin suna

aikin abinci tana bata labarin abnd Abbanta yace,

Umma tace yallabai kenan Allah dai ya cika

masa wann buri nasa tace I.S.A Umma saina

zama likita. Tace Allah ya yarda wai waya gane

min Mama da farafen kayan nan? Mama tana

dariya tace na dan ratayo wann abun da suke

sawa a kunne ina takawa ana ga Dr Sakeena nan

zuwa. Suka fashe da dariya. Washegari misalin

10:am Mama ta fesa ado da koriyar atamfa

sannn ta dora after dress ta yafa mayafinta ta

sami Umma a daki, sai ina? Zani gaida Inna

saude ne. A'a kice dai zaki gun Baraka.

Tayi dan murmushi Umma ai duk dayane Idan na

gaida Inna ta sai muyi hira da Baraka kawata...

Uhummmn... To kodai lauya zaki zama a fasa

likitan nan? Tayi dariya wai kinaso ki hada ni da

Abba kenan.. Lallai kam to kice ina gaida Sauden

idan ta gama dinkunan ta baki kizo min dasu,

shikenan amma ina fata akwai nawa aciki.

Umma tace babu naki aciki duk nawa ne,

Mama ta dan kirne fuska kai umma ai kuwa zan

zabi daya aciki, tace duk zannuwa ne ciki da

alakum rigunan kuma masu hannu ne, zan canja

style ni inaso a haka, to ban yarda ba ki anso min

kayana kawai idan ta gama. Ta jinjina kai

shikenan umma nina tafi, adawo lfy karki dade...

Ta saba jakarta tana fadin to Umma..

Salis ne zaune a kofar gida tana fitowa ya kare

mata kallo sama da kasa kafin yace sai ina

kuma? "Gidan Inna Saude zanje" 'Okay na kuwa

ga Baraka jiya itama ta dawo". Ya mike muje in

rakaki ko bakiso? "Muje mana ta wuce ya biyota

suka jera. Wai Mama meyasa Abba yake takuraki

dayawa? "Kamar yaya?" Baya son kina kula

samari kin kuwa san har yanzu yaya Ali yana

sonki? Ta dube shi farin sani kuwa tunda yana

gaya min a sace amma fitinar duk waya fara

daukota?

Yace a'a ba don muna uwa daya uba daya dashi

ba, abnd yaya Sa'ed yayi bai kyauta ba, tunda

yasan shi yana sonki menene na shi na shigo

nemanki? Ya fa san halin Yaya Ali ba hakuri ne

dashi ba yanzun nan sai ya nuna maka hauka. Ta

dan tabe baki tace hmmmnn... Kai nifa karatu

ma zanyi dama sun sa ransu a inuwa, babu

wanda zan aura acikinsu koda Abba bai dakatar

dasu ba.. Ya zura mata ido kina wulakanci Mama

kice dama kema ba sonsu kike ba? Baka gane

ba.. Me kikeso ki fada? Karatu zai hanaki aure

ne? Ta kada kai nutsuwa nafi bukata sbd

karatuna mai son nutsuwa ne.. Me zaki karanta?

"Akikin likita" ya ware ido Uhmmnn.. Dokta

Sakeena kenan!

Tayi murmushi har kasa naji gingiringin! Yayi

dariya daidai lokacin da suke tsayawa gefen

babban titi.. To Dr Sakeena ni anan zan juya..

"Ngd ai kaga har nayi sauri da yake ana hira"

yace dadin abokin rayuwa kenan, don ma ba Ya

Ali bane tayi dan tsaki get lost donAllah ka

rabani da wann zancen, yana dariya ta tsallaka

titi ta barshi hanya shi kuma ya juya ya koma

gida.

Mota yake kakkabewa ya cire shimfidar foot mat

lokacin da Mama tazo wucewa, yayi tsaye yana

kallon wata surar da bai taba gamo da irin ta ba..

Kai ya kasa daurewa saida yayi mata sallama..

Ta dago ido ta dube shi tare da amsawa, sautin

muryarta ya kara rikita shi ya bita da sauri

donAllah ko zaki 5mins kadai in tambayeki? Ta

tsaya caka tana dubansa, dogo ne sosai "Allah

yasa na sani" yace donAllah anan garin kike?

Tambayar tasata a mamaki tace eh mana, amma

ban taba ganinki ba sai yau. Tace kasan daurowa

take , gsky ne, ah suna nan Al-Ameen ina minna

amma nan gidan kaka ta ne, na kawo Mamana

ne ma yanzu sau dayawa ina zuwa nan shiyasa

kikaji na tambayeki.

Haka ne yau ne Allah ya nufa zamu hadu. Ya

sauke numfashi gsky ne, allah ya hadamu kuma

take nan kin kwanta min a rai ko zan san

sunanki? Ta dan kauda kai yanayin mata saida

gabansa ya fadi tsoro ya kamashi kada ya sha

kayi. Ya marairaice dan daure ki gaya min ba don

hali na ba, hali? Nasan halinka ne? Yace na mita

da bakin naci! Tayi dan murmushi Sunana

Sakeena' kai! Sunan nan ya dace da kykkyawar

fuskar nan! Anan unguwar kike? Ta dan kada kai

can gidan zani wajen kanwar Ummana, ok to

gidanku fa?

Ta yatsuna fuska alamun ta kosa ta wuce, harta

fara takawa ya biyota na dameki ko? Yi hakuri so

ne ya kamani ki taimake ni, ta tsaya ta dube shi

da idanuwanta farare kal dasu tace kasan Uban

dawaki? Can tsallaken titi kenan? Ni yarsa ce

idan kasan gidan, nan ne gidan mu saidai akwai

matsala. Ya hadiye murmushin sa Matsala? Na

shiga uku a ina matsalar take? Tace Abbana

baya bari azo zance wajena yace sai na gama

karatu hasali ma bording skul nakeyi daga hutu

sai hutu ake ganina, ya danyi shiru jim kafin yace

to ya za'ayi yanzu Sakeena?

Gsky ba da wasa nakeyi ba ya kike ganin za'ayi?

Tace ban sani ba amma ina ganin hakuri zai fi

kyau, mu saurari lokacin kammala karatun, ba kai

kadai bane akwai wasu wadanda suka rigaka

magana kuma sun hakura. Yace su zasu iya ne

nikam bazan iya ba Sakeena! Ina sonki sosai

babu abnd nake rayawa a cikin rain aface na

aureki. Ta dan kara dubansa sai taji ya fara

zama cikin ranta. Matsalar kawai batasan yanda

zatayi dashi ba har tace yaje gidansu.

Don haka tace kayi hakuri Al-Ameen.. Ta wuce

da sauri ta barshi yana kira Sakeena! DonAllah

tsaya mana kiji.. Gidaje biyu ta wuce na ukun

shien nasu Inna Saude. Ta sa kai ciki tare da

sallama baraka dake tsaye tsakar gida tana gyara

zaman mayafinta ta juya da sauri baki sake suka

rungume juna.. Gidanku zan tafi yanzu a haba?

Wllh yanzun nan kewa Inna sallama har ta bani

dinkunan Umma tace dama nima ta aikoni

akansu, ina Innar? Tana ciki suka shige tare Inna

tace au Mama ce? Har kin rigata kenan tana

dariya ta zauna sannu Inna ina kwana? Ta amsa

lfy lau an dawo lfy? Tace wllh lfy lau inna, kinga

dinkinta dama za'aje kai mata Mama ta fiddo su

a leda ta daddaga kai amma atamfofin masu

kyau. Suka dan taba hira suka wuce dakin

Baraka kowacce ta cire after dress.

Mama ta fada katifa tace tun dazu ya kamata in

shigo gidan nan bakon unguwarku ya tare ni.

Bako? A ina?tace oho! Wai nan gidan Alh lado

suke cewa ko? Eh nan ne gidan kakarsa Al-

Ameen yace min sunansa, bakinta har kunne ta

jawo hannunta suka tafa ban mu kashe yar'uwa

bakar fata kice kinyi gamao da katar. Likita

bokan turai yau shiya kawo Maman tasa kenan.

Ta ware ido kina nufin Dr ne? Kwarai kuwa ko

bai kammala ba kiris ya rage, don tuntuni naji

ana fadin sabis yake, ta kama baki har kin kara

min son shi ina ma ace wann abu ya tabbata

kusa bikin likitoci, au kema likitance?

Tace zauna nan in gaya miki jiy-jiya Abba ya

gaya mina bnd zan karanta kenan, kuma gsky Al-

ameen yayi min matsalar kawai Abba. A'a ina

cewa ya soke maganar su Ya Ali? Eh mana to ai

baki sani ba soke maganar ita ta janyo min

tsiyar. Kina zaton su kawu baza suji haushi ba?

Ance karatu zanyi kuma wani yazo an bashi? Ai

sai Umma tayi bakin jini acikin gidan. Bansan

yanda zanyi ba shi kanshi yaban tausayi

tahowata kawai nayi na barshi kinsanni da karfin

hali

Baraka ta bata rai kai yakamata a nemi mafita

Al-Ameen yayi kawata zan soki dashi don na

hango kun dace kwarai. Ta sata ta zabga tagumi

ta zuba mata ido, ina tsoron Abba Baraka bazan

iya dumfararsa da wann maganr ba bayan jiyan

nan yaja min kunne ya gaya min burinsa akaina

ina zansa raina nima inason Al-Ameen!

Ta dafe goshi ga koshi ga kwanan yunwa,

Baraka tayi iya tunaninta ta rasa mafita, sbd

tsoron hanyar da za'abi a dumfari Uban dwk don

haka ta numfasa tace to ai shikenan sai ku dauki

hakuri idan kuma yana iya dakatawa ya jiraki ko

kuwa? Tace kyaleni haushi ya isheni dauko wani

topic din kona manta da wann. Tayi yar dariya to

ya skul? Mu koma wancan fannin dame-dame

suka faru? Ta gyara zama suka tsinke da hirar

makaranta daga abinci sai sallah har zuwa bayan

la'asar lokacin da Mama ke niyyar tafiya da zarar

ta idar da sallah.Tana sallamewa yaro ya shigo

wai ana kiran Mama ta leko tace jeka kace ta

tafi Inna ta leko tace uwaki baki zuwa ko

wanene? Kai kace gata nan zuwa. Yaro ya fice

inna taci gaba da fada ba kyau wulakanci ko baki

son sa ki saurare shi ki bashi hakuri a zauan lfy,

ta shige daki Inna kenan bazaki gane ba. Ta

maida after dress dinta tasa mayafi tace Baraka

zoki rakani, donAllah ki tafi ke kadai kinsan sirrin

da zakuyi? Ta ja tsaki ta fito yana tsaye a kofar

gidan haba gimbiya, kuma saiki tafi kibarni da

tension? Ina kikeso nasa raina yau wllh ko abinci

na kasa ci sbd tunanin matsalar da kika ambato.

Tayi masa zuru tausayinsa ne zalla ke bin jinin

jinkinta tace kasan Allah nima tunani na ya kara

na rasa me zancewa Abba ganin yan'uwana ma

na jini ya dakatar dasu balle wani kuma watakila

kana bukatar auren ne da wuri kaga Abba bazai

amince ba. Ya goge zufar goshinsa da hankici,

don dai in jure ki karee sakandire zan iya jira

mana. Idan ma kinaso cigaba ne bayan munyi

aure ni zan dauki nauyin ki karanta duk fannin da

kikeso donAllah ki taimakeni kiyiwa Abba wann

bayanin. Ta dafe goshi! Wane zan masa ya gane?

Ya fada a ransa yace na dameki ko? Yes nima

nasan na fiye naci ga duk abnd nake so. Yace

mata tunda baki da abinyi ni ina dashi abnd nake

bukata daga gareki kawai ki tabbatar min

tsakaninki da Allah har cikin mind dinki kina

sona? Ki fada kanki tsaya kawai! Mamana tana

gab da fitowa zamu tafi.Tace Al-Ameen na

amince kar kaji wani shakku a ranka amma......

Ya dan daga mata hannu don't sai it pls! Kin

faranta min rai Sakeena na tabbata zan samu

inci abinci ya wuce min. Sauran magana ki kyale

min, nace yanzu me zaki bani na rike na

alkawari? Al-Ameen fa na bata mmk na yadda

gaba daya ya sallama kansa gareta ko shiyasa

itama ya mamaye mata ko ina? Tayi dan

murmushi me zan baka kuwa? Ya nuna yatsanta

wann ring din yayi min kyau shi zaki bani, ai

bazai yi maka ba, inji wa? Miko shinan ki gani. Ba

musu ta zaro ta mika masa ya turawa karamin

yatsarsa zobe yayi zamansa daram kamar daman

can na sane.

[11/01 12:44] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***2

Ya dubeta yana murmushi U see? Mu biyu

akayiwa zoben nan kika kama ke kadai kika rike,

tayi yar dariya "haka naji" "nima kuwa hakan naji"

amma matsalar ni bani da jar azurfa dana baki

wann kuma saidai kiyi warwaro dashi ba dai zobe

ba. Ta zubawa zoben ido yana ta daukar ido ko

in baki zoben haka? "Kawo" ai yayi miki yawa

gimbiya ayi min hakuri a biyoni bashi in Shaa

Allahu zan biya. To Allah ya baka iko, ya kara

zubo mata ido yace to ameen gimbiyata. Ya

cigaba da kallonta sannan ya sauke numfashi

wai yanzu zamu tafi gashi ban gaji da ganinki ba.

Yadda kikasan in saki a aljihu in tafi dake. Tace

ka saceni kenan?

Yayi yar dariya me karawa fuskarsa kyau da

kwarjini kamar yanda kika sace ni ba. Ji sukayi

ana tambaya ina Al-Ameen din ya nufa ne? Yace

gani Mama anan. Ta fada zaure da saurinta ta

fara dariya zoki ganta Mama donAlla! Ta kama

baki Oh ni Hafsatu Goggo fito kiga ikon Allah!

Itama yar tsohuwa ta fito ina kishiyar tawa duk

ta susuta min miji! Mama ta manne da bango ta

rufe fuska ruf da mayafi. Ta sulale kasa tun

kafin su karaso, Goggo zoki sha kallon yar bebi

ba irinki ba bude fuskar su ganki. Maman da

kanta ta bude fuskar yayin da take gaishesu. Ta

amsa cike da fara'a ah! Mashaa Allahu Al-Ameen

ka iya zabe, Allah yasa albarka Goggo tace

ameen dai. Ai ka kwantar da hankalinka nan gida

ne babu abnd zai gagara In Shaa Allahu!

Yace Allah yasa Goggo suka baro zauren Hajiar

na fadin kai fa nake jira karka shanya ni.. Gani

nan Mama, Mama tace Allah ya kiyaye ta amsa

da ameen. Ya gyara tsayuwa yace kingani? Bani

kadai nake sonki ba Sakeena sbd haka ki saurare

ni, tace ina nan ina sararonka Allah ya tabbatar

mana da alahiri, ameen gimbiyata to bari mu

lallaba tace Allah ya tsare amma zaka yi min

alkawari? Me zai hana? Fade shi indai ba zakice

in daina zuwa gunki bane , tayi yar dariya bashi

bane kayi min alkawarin zaka ci abinci idan son

samu nema mama ta dan jiraka kaci ko yaya ne,

kai Dr ne kasan matsalar rashin cin abinci ya

ware sosai yace waya gaya miki ni Dr ne? Tayi

nuni cikin gida yar'uwata dake nan gidan.

Yayi jim! Murmushi kawai yake fiddawa kafin

yace its true 4mnths back aka damka min letter

of appointment a ABUTH Zaria hope kinason Dr?

ta dube shi da gefen ido sai ya tsira mata ido

domin kallon yayi masa sosai ko shi kadai ya isa

amsar tambayarsa, in ba don son jin baki ba bata

ga ma dalilin wann tambayar ba don haka ta juya

zata shiga gida. Sakeena! Ya kirata a sanyaye ta

juyo dauke da murmushi tace a sauka lfy Allah

ya tsare ta karasa cikin gida don ta lura idan ba

hakan tayi ba bazai tafi ba kuma ana jirransa.

Gaba daya kasala ta sauko masa ya sauke

numfashi ya jima tsaye bakin zauren sannan ya

fito wajen mota inda Mamansa ke jiransa.

A hakikanin gaskiya Al-ameen ya kamu da wata

sabuwar cuta wacce shi kansa a matsaynsa na

likita bai taba cin karo da maganinta ba. Duk iya

karatnsa da yayi kuwa. Sosai yake ji a ckn ransa

idan bai auri mama ba babu makawa zai fusknci

matsala. Shi yasa tunda ya damki hnya baya iya

magana da kowa illa addu'ar Allah yasa sakeena

matarsa ce!

Hakazalika al'amarn yake wajn mama, tas!

Al'ameen ke neman rusa shirinta na son zurfn

karatu, kamar ynda tayi wa Abbanta alkawari. A

halin ynzu kam shirun da tayi bisa shimfida tun

shigowarta gidan, tunanin auren al'ameen take yi,

kuma da son samu ne kar aja lokaci mai tsawo.

Anya abbanta zai yarda kuwa?

Baraka ma taso ta kauda mata wannan tunanin,

amma ta kasa. Ta yunkura ta tashi zaune tace,

"bari in wuce baraka". Kallnta kawai take yi, ta

mika hannu ta jawo jakarta ta rataya, tayi waje.

Yaynda baraka ta dauko mayafi ta biyo ta.

A dakin inna ta sameta suna sallama, hannunta

daya rike da ledar kayan dinkin umman ta, "ki

gaida min ita da kyau, sai na zo" tace, "to zata ji

insha Allahu". Ta juya suka fito tare da baraka.

Sawun tayoyn motarsa ta tsaya tana kallo tsawn

lokaci, kafn ta dubi baraka, "al'ameen ya wuce,

ban jin zan sake ganinsa......." "wannan mugun

zato ne, me yasa kike wa kanki mugun fata?" ta

kada kai, "ba mugun fata bane, sauya ra'ayin

abba shine fargaba na, tabbas babu abnda zai

hana shi dakatar da al'ameen, tunda ya iya

dakatar da 'ya'yan 'yan uwansa na jini daya".

Tace, "ni kuwa a tawa wautar gani nake

al'ameen zai iya jiranki, tnda yana sonki". "lallai

kam wauta, baki ganin al'ameen ya girma sosai,

na tabbata a halin yanzu iyaynsa basu da wani

buri da ya wuce su ga yayi aure. Yaushe zasu

lamunci jirana shekaru barkatai masu zuwa?

Banzan tunani kike yi baraka, kawai ki yarda zan

iya rasa al'amee".!

Ta fizgo hannunta suka wuce tana fadin, "ni banji

a jikina ba, kuma ai Allah na nan, ba sai mu kai

kukanmu gunsa ba" "haka ne, dole in gayawa

Allah, don gaskiya ban taba jin wani sauyi a

zuciyata ba, sai a kansa. Zaki tayani kawata?"

tayi dan murmushi tare da kamo habar ta, "mama

kenan, sai ma kin tambaya? Matsalarki ai tawa

ce. Ki sha kuruminki, insha Allahu by nxt year

zamu sha bikin likitoci, ranar duk wani mai ciwo

a fandagori zai warke"

Ta fara dariya, "au dariya na baki ko? Kinag dai

PANADOL shine tekaway dinmu, ANTI BIOTIC

kuwa su kowa zai sha a wajen dinner, to ina cuta

zata zauna?" Ta buge kafadarta tana kara

darawa, "surutunki yayi yawa baraka, ubangiji ya

cika mana burnmu" ta amsa da amin.

A bakin titi suka yi sallama akan zata ji duk

yadda al'amarin ya kaya nan gaba. Ta tsallako

hanya tana tafe zuciyarta kunshe da sake-sake

kala-kala. Wani lokacin ta kanji kamar kwalla

zasu zubo mata sbd tsabar damuwa.

Ta shigo gida yaran gidan sunyi nisa da karatun

allo, kamar kullum. Malamin su ke zuwa ya basu

darasi. Taja birki ta gaishe shi, ta wuce da sauri

ta shige gida, ta mika wa ummanta dinkunan ta.

Bata tsaya bata lokaci ba ta sungumo Kur'aninta

da sauran littattafai ta koma wajen malam ta

kwashi karatu. Sai da ta tabbatar karatun ya

kama bakinta, sannan ta koma dakinta ta ci gaba

da nazari. Hakan ya dan kauda mata damuwar da

ta tsinci kanta ciki yau. Shi yas ma taki sassauta

wa karatun, don bata son ummanta ta fahmci

wani sauyi a game da ita.

Sun Sallaci Isha'I sun ci abinci tana like

gefen Abbanta Umma ke fadin wann karon kuma

ina zaki hutu? Kanta tasye ta bata amsa wajen

Ya abdulkareem zani. Baki sake take kallonta

wai! Wai! Yau kuma aljanun can suka buga? Tayi

yar dariya umma kenan ai dama ba wai bana son

zuwa minna bane kawai Anti rabi ce matsalata

kayita aiki kamar boyinta. Ta dan harareta

uhumn ke kuma malalaciya uwar son jiki ba a

haka ake koyo ba? Ta kada kai a'a wllh naje hutu

kuma inyi ta aiki ina amfanin hutun ko Abba?

Yace kyalle Umman nan kema kike zuwa gunsu

kiyi zamanki wajen Abbanki inga me samin ke

aiki.

Umma tace oho! Shi zaki goya miki baya? Ta ai

gidan wani zata aiki kam dole tayi shi ko anan

dinma. Yace ok hakane? Kinga kiyi tafiyarki Abj

wajen soja. Ta kada kai bari dai in tafi minnar

Abba, kasan shima yaya yana ta korafi wai ban

zuwa gun sa. Yace amma nasha mamaki.....

Name Abba? Son zuwa minar nan koda yake duk

yarinta ce take saki zuwa hutun nan da zarar kin

fara jami'a ajewa zakiyi, Umma tace likita ba!

Dokta Sakeena! Ta langwabe jikin Abbanta tana

dariyar dole amma cikin ranta tausayawa junan

su takeyi musamman Al-Ameen da kansa yake

rawa yana ganin matsalar me sauki ce abin ya

kara kashe mata jiki data dubi Abbanta taga

yadda muraran fuskarsa ta nuna alfahari da

kalaman Umma.

Kwance bisa gadonta amma barci yaki yuwuwa

dabarar ta taje hutu minna ko Allah yasa su kara

ganawa da Al-Ameen koda Uban Dwk ya soke

bukatarsa. Shin yaya zatayi ne? Mafita kam babu

sai abnd Allah yayi. Ta kuwa kwana gayawa

Allah don ya zaba mata abnd yafi alhairi. Ko

karatu ko auren Al-Ameen wanda zamu iya

kiransa mai sa'a gwarzon da yayi nasarar ciwo

zuciyar Mama da yaki har take tunanin dama ace

burin Abban ta aure ne bason zama likita ba.

Shawara ta zauna kan jibi da yardar Allah zata

wuce minna. Sha biyun rana daidai tana shimfide

bisa gadonta tare da muguwar kasala, shigowar

Uban Dwk gida dawowarsa kenan daga kewayen

gonakinsa.

Ya daga labulen dakinta tare da fadin yaya

dai yar gidan Abba? Ta tashi zaune tana

murmushi, babu komai Abbana har ka dawo?

Yace na dawo Mamana lfy dai? Naga kamar

jikinki a mace yake. Ta amsa Allah ya taimaki

mai martaba lfy kalau Mamanka take bacci ne

bai isheni ba. Ya karasa shigowa dakin ya tsaya

akanta yace ni kuwa banason ki saba da yawan

bacci Mamana kin fa san karatun da zakiyi mai

wahala ne bayason lalaci ko kin manta ne? Ta

dan rausaya kai tana murmushi ban manta ba

Abba ko yanzun ma rashin abin yine yasa.

Rashin abin yi? To taso muje in dai abin yine ni

zan baki shi yanzun nan.

Ta fara dariya meye shi Abbana? Yace ki zagaye

tsakar gidan nan sau 12, ta kame baki wuuu!

Abbba a tsakar ranar nan? Ai sai in zube

sumammiya, duk suka dauki dariya yayin da wani

matashin yaro yayi sallama sassan yace ana

sallama da Alhaji. Umma dake waje ta karaso da

sakon. Shi mutum ne me girmama bakinsa don

haka bai bata lokaci ba ya fice don ansa sallama,

wata zungureriyar marsandi ya fara cin karo da

ita a kofar gidan sannan idanuwansa suka kai ga

bakinsa maza su 2 a tsaye wanda kallo daya

zakai musu ka tabbatar manyan mutane ne. Kai!

Guda a cikinsu ma Uban Dwk ya sanshi farin sani

kuwa domin fitaccen mutum ne a gwamnatin

data shude ambassador ne 10yrs back, watau Alh

Saifullahi Sodangi Lafai kuma marafan lafai. Take

nan mamaki ya saukarwa Uban Dwk ganin cewa

babu abnd ya taba hadasu na mu'amala.

Cike da mamaki ya bisu da sallama cikn fara'a

suka yi musabaha, sannan ya kira yaronsa Kalla

yace maza ya bude masa falon baki. Can suka

rankaya da bakin nasa, ya nuna masu kujeru

yana fadin "bismilla! Kai sannunku da zuwa!"

Sun fara gaisawa kenan kalla yayi sallama ya

shigo da gorunan ruwan (Swan) bisa tire da

kofuna, ya aje gabansu. Ya sake dibar gaisuwa

ya fice ya bar falon. Uban dawaki ya shayar da

bakinsa suwan sanyi. Bayan sun natsa

Ambasada ya soma da cewa, "watakila ka shaida

ni, watakila kuma baka taba sanina ba". Uban

dawaki ya cafe, "farin sani kuwa, mai girma

marafan lafai". Suka yi 'yar dariya, "babu shakka,

to wannan kuma kanina ne uwa daya uba daya,

alh. Nuhu lafai". Uban dawaki ya jinjina kai,

"tabbas kuwa, ga kama nan, sannunku da zuwa"

Suka kara amsawa, sannan alh. Nuhu ya zarce

da bayani, "Allah mai yadda yaso, kuma shi yake

shirya al'amuransa yadda yaga dama. Watau jiya

yaron wajenmu yazo garin nan, domin

mahaifiyarsa, ya kuma ga 'yar wajenka wacce ta

tabbatar masa cewa ita 'yarka ce. A hakikanin

gaskiya dai yaro ya gani yana kuma so da aure,

shi yasa yana zuwa ya sanar mana, mu kuma

muka ce ai babu bata lokaci dole mu kawo

gaisuwa, tare da neman izini. Domin a haln ynzu

bamu da wani buri da ya wuce Allah ya nuna

mana aurensa, tnda ya kammala karatu har aiki

ya samu. Don a gaskiya mun yaba da bayanin da

yayi mana, yarinyar ta fito daga babban gida. Ina

fatan za'a karbi kokon barar mu?

[11/01 12:44] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***3

Admin KbShow

Uban dawaki yayi jim, shiru

yana tunanin me

zaice da manyan bakinsa da

suka wanko kafa

takanas takano suka zo da

babban alkhairi

gidansa? Girma da kwarjinin

Marafa sun cika

masu ido, har ya rika ji ckn

zuciyarsa bazai iya

kabar da kokon bararsu ba.

Amma abin tambayar

shine, ina burinsa na tuntuni da

ya kwallafa akan

mama? Tun tana ckn zanin

goynta?

Muryar ambasada yaji yana

fadin, "nasa daliln

shirunka alh., Al'ameen yayi min

bayanin komai

game da burinka na sakeena

tayi zurfin karatu.

Wannan kuduri ne mai kyau,

kuma ni kaina ina

sha'awar hakan. To amma ina

son in tunasar da

kai cewar aure baya hana ilimi.

Ina roknka da ka

tausayawa halin da al'ameen ya

shiga na fadawa

tarkon son sakeena. Shi kadai

gareni alh, kuma

daidai gwargwado soyayyar da

na nuna masa

bata gurbata tarbiyyarsa ba.

Yaro ne mai ladabi

da biyayya ga kowa, tare da

tsananin bin dukkan

abnda muka umarce shi.

Dalilin da yasa kenan nima nake

tsananin son

abnda yake so. Bana sanya

wajen taimaka masa

da addu'a, a duk lokacn da ya

tsinci kansa cikn

wata matsala kamar ynda na

lura ya shiga wani

hali daga jiya zuwa yau da muka

baro shi.

Babu sukuni a zuciyarsa, alh. Ka

taimaka ka

amince wa al'ameen auren

sakeena da zarar ta

kammala sakandare, karatu

kuwa ko wane iri ne,

ko a ina ne sakeena zata yi shi

da yardar Allah"

Wannan dogon bayani na

marafa ya kwabe wa

uban dawaki guiwa, zcyrsa tayi

rauni, ba zai iya

ja da nufin Allah ba. Ya gyara

zama sosai yace,

"ba shakka naji duk abnda kuka

fadi, kuma nayi

farin ciki kwarai da gaske, sbd

haka na amsa

kiranku, duk da cewar ya

kamata in shawarci

sauran 'yan uwana, amma babu

komai zan yi

musu bayana idan muka zauna.

Al'ameen ya ci

gaba da neman sakeena, Allah

ya tabbatar mana

da alkhairi"

Kawai gani yayi marafa ya daga

hannu sama

yana fadin, "Alhamdu lillah!" ya

maimaita har sau

uku, sannan ya dubi uban

dawaki, "bansan

kalmar da zan fada ba alh......."

yayi murmushi,

"ai ka fadi alh., tnda kayi godiya

ga Allah". Ya

jinjina kai, "haka ne, to mun

kara godiya gareka

Allah, ka nuna mana lokacin"

duk suka amsa da

amin.

Alh. Nuhu ya zarce da fadin,

"yanzu dame-dame

ake bukata na gaisuwa da

baiko?" yace, "kar ku

damu da wannan, da zarar mun

zauna da 'yan

uwana zaku ji bayani insha

Allahu". "to babu laifi,

muna saurare. Ina sakeenar

take? A kira min ita

mu gaisa, don in cika alkawarin

da na dauko......"

"alkawari?" "kwarai kuwa, har

mota ya biyoni

yana fadin, don Allah daddy in

kunje ku isar da

gaisuwata ga sakeena, koda

mahaifnta bai

amince min auranta ba. To kaji,

dole in cika

wannan alkawari. A kira min ita

inga farin cikn

al'ameen"

Farin ciki ya lullube uban

dawaki, bakinsa har

kunne ya mike, "Allah sarki, to

tana zuwa". Yayi

ckn gida da hanzari ya sami

Hajiya Halima, "ina

mama? Ashe bakin nata ne" tare

da mamaki ta

tambaya, "bakinta? Kamar

yaya?" "zan miki

bayani, je kice ta shiryo tsaf ta

sameni falon

baki". Ya juya ya koma.

Ita kuma dakin mama ta wuce,

gaban madubi ta

sameta zaune tana shafe-shafe,

fitowarta kenan

daga wanka. Ta matsa gareta

tace, "dama

kinsan da zuwan wasu baki

gunki?" "baki?" ta

kada kai, "daga ina umma?" "ni

zaki tambaya? To

kiyi maza suna falon baki inji

abbanki". Ta juya

ckn juyayi ta fice.

Mama kuwa kasake tayi tana

tunani, "baki?"

Al'ameen ya fado mata a rai, nan

da nan farin

ciki ya rufeta, ta mike da gudu ta

nufi dirowar

kaynta, ta zuba ado ta rufa

mayafi, ta fito ta

doshi falon baki gabanta na

harbawa, amma

zuciyarta fara sol! Duk da cewar

bata tabbatar

da hukuncin da abbanta ya

yanke ba. Sai dai

tana da yakinin akwai alamun

nasara, tnda aka

ce taje da gaishe su

. Tayi sallama ckn kunya ta shiga,

ta sami wuri

gefe ta tankwashe kafa,

"sannunku da zuwa". Kai

bakin marafa da kaninsa kamar

gonar auduga, su

kansu mama ta girgiza su, sun

tabbatar da

al'ameen ya darzo, fatan da suke

yi Ubangiji

yasa kyanta har ckn zuciyarta

yake.

Cikin ladabi da tsananin kunya

ta gaishesu, su

kuma suka amsa ckn farin ciki

da nuna kauna a

zahiri. Marafa ya taso yazo

gabanta, ya tsuguna

yace, "al'ameen ya zabe ki, nima

haka. Sbd haka

sai ku rike juna amana. Har Allah

ya nuna mana

lokacin da muke dakon

zuwansa, kin ji?". Ta kara

yin kasa da kai, sannan ta amsa

da kai.

Yace, "madalla, to mun gode".

Yasa hannu a

aljihu ya zaro sababbin bandir

'yan wazobia ya

aje a gabnta, "wannan kyauta ce

don nuna farin

cikina gare ki, sbd zabar dana ya

zama mijinki".

Kunya kamar ta nutse, da kyar ta

iya fadin, "na

gode. Allah ya saka da alkhairi".

Yace, "to me

zan ce wa al'ameen idan mun

koma?". Ta

yunkura a guje ta bar falon,

suna mata dariya.

Shi kansa Uban dawaki yana

mamakin kansa, irin

farn ckn da ya tsinci kansa. Alh.

Saifullahi ya

mike, "to bari muyi harama, mun

gode kwarai,

Allah ya tabbatar mana da

alkhairi". Suka yi

musabaha, uban dawaki na

fadin, "amin". Yayi

musu rakiya, sai da yaga

tashnsu sannan ya

shigo gida.

"Saboda Allah mama haka kuka

yi da abbanki?"

ummanta ke tambaya, ta kada

kai, "wlh umma ba

laifina bane. Babu abnda ban

gaya masa ba, yaki

yarda. Kinga wannan turowar

ma ni bansan da

ita ba, kawai ce min yayi shi

yasan ynda zai

bullowa al'amarin, don haka in

sa masa ido".

Tace, "ke din ma kina sonsa ne,

ai nasan halinki

sarai mama, ba don haka ba ko

kallo bai isheki

ba. Kin bani mamaki wlh, watau

shi yasa jiya

kika ce minna zaki hutu, ashe da

manufarki....."

Abbanta ya cafe, "tabbas haka

ne....." ya karaso

ciki ya zauna, yana dubanta

yaynda gabanta ke

ci gaba da harbawa da sauri. "ya

aka yi haka

mama na? Ki turo min babban

mutum irin

marafa, bayan kisan zai yi wuya

ince a'a ko?".

Hankalnta ya kara tashi, ido tam

da hawaye tace,

"wlh abba ba haka bane, hasali

ma ni bansan

shine mahaifnsa ba, domin ni

bai gaya min ba, ka

yarda dani abba, don bani da

nufin saba maka.

Duk hukuncn da ka yanke akan

wannan al'amarin

bazan bijire ba". Tasa hannu ta

goge kwallan da

suka zubo bisa kuncnta.

Yace, "matso nan mamana". Da

rarrafe ta isa

gunsa, ya kamo kafadarta yace,

"dubeni nan". Ta

dago manyan idanuwnta da

suka fara jirkita ta

kalle shi, "na yarda da ke dari-

bisa-dari mamana,

sai dai abnda nake hangowa

watakila ke ba zaki

hango shi ba. Bayn aure mata

sukan fuskanci

'yan matsaloli musamman idan

Allah ya kawo

rabo ckn gaggawa, wanda idan

ba ayi sa'a ba sai

ya jawo koma baya ga komai

nata, ba ma karatu

ba kadai. Amma bazan matsa ba

mamana, ya

kasance nayi jayayya da shirn

Allah, don haka ina

muku fatan alkhairi".

Ta rufe fuska da tafin hannunta,

fuskarta na

bayyanar da murmushi. Jiknsa ta

langwabe, dadi

kamar ya kasheta. Yace, "ho 'yar

nema! Watau

kice kina son al'ameen ko?". Ta

tashi a guje ta

bar musu dakin.

Uban Dwk ya numfasa sannan

ya dubi Umma

to ya kika ce? Kinga dai yanda

al'amarin ya

kasance. Fuska sake tace yaya

kuwa za'ayi Alh?

Tunda ka amince ai shikenan

Allah yasa hakan

shine mafi alkhairi, yace Ameen.

Baki ma sani ba

wai shima likita ne mun fito ina

musu rakiya shi

baban nasa ke gaya min. Nace

itama abnd take

son ta karanta din kenan. A

hakikanin gsky ya

tabbatar min babu damuwa I.S.A

zataci gaba da

karatunta, kinji inda muka tsaya

dasu. Sauran

maganar gaisuwa da baiko nace

su bari mu

zauna da yan'uwana. Ta

numfasa gsky ne hakan

kuma yayi kyau saidai kana

ganin bazasy dora

wani abu a zukatansu ba? Kasan

fa su Ali sun so

ta ka hana kace karatu zatayi.

Yayi dan shiru jim, kafin yace

kinyi magana

amma ba komai nina san

bayanin da zanyi musu.

Tace shikenan sun dan jima

suna maida zancen.

Mama kuwa tana dakinta

rayuwa ta zame mata

sabuwa. Duk. Inda tajefa ido Al-

Ameen din take

gani kwarjininsa murmushinsa

salon maganarsa

da taushin murya mai dadi.

Bayan sallar la'asar

lokaci ne da kannen Uban dwk

ke dawowa daga

gonakinsu. Yaran nata daukar

darasin

Muhammadiyya kamar kullum.

Uban Dwk ya tara

kannensa a falonsa ya zayyane

musu komai

game da abnd ya faru, nan taje

ransu ya sosu ba

kadan ba kallon juna suke cikin

al'ajabi suna

tambayar zukatansu.

Ina karatun da akace Mama

zatayi? Ya kara

gyara zama yace nasan zakuyi

wa zukatanku

wann tambayoyu a game da

magana ta, sbd Aliyu

da Sa'aeed dama sauran

samarin da suka yo caa

akan Mama, suna neman

aurenta amma na hana,

sbd dalilin zurfin karatunta.

Wannan magana wllh haka take

cikin

zuciyata kuma shine buri na

saidai marafan lafai

ya cika min ido kwarai da gaske,

banjin kuma

zaku goyi bayan na bada masa

kasa a ido ba,

alhalin da kansa yayi tattaki

neman alfarmar da

bata fi karfina ba. Abnd nakeso

in rokeku shine

donAllah don son Manzon Allah

SAW kuyi min

uziri akan wann hukunci dana

yanke karku zargi

komai sai alkhairi, ina fatan zaku

bani hadin kai

dari bisa dari.

Alh Basiru mahaifin su Aliyu

kuma yafi kowa

yaya a gidan ya gyara zama yace

Alh ai wann

al'amari na Allah ne kuma abin

alfaharinmu ne

ace Mama ta sami cigaba domin

cigaba ne

samun irin wann hamshakin

zuriya ta marafan

lafai. Mama yar mu ce kuma

muna farin ciki tare

da fatan Allah ya tabbatar da

wann abu kome

kace Adamu? Alh Adamu

karamin cikinsu ubansu

Sa'eed yace wann magana haka

take Alh mu

munsan cewa Mama bazata auri

kowa ba sai

wanda Allah yace shine mijinta

sbd haka muna

murnar samun wann babban

rabo daga Allah. Cikin jin dadi

Uban Dwk ke magana "godiya ta

tabbata ga Allah da yasa na sami

hadin kanku

cikin sauki nayi godiya sosai,

abu na gaba shine

sunyi maganar gaisuwa da

baiko nace su dan

saurara min muyi shawara da

yan'uwana. Me

zaku ce akai? Alh Basiru yace

hakan shi ma yayi

kyau sai ta gama sakandiran ne

ko kuwa yanzu

suke so? Yace a'a sai ta gama

tukunna. Idan

haka ne zaifi kyau a bari ta

gama din sai ayi

baiko a sa rana ko kuwa? Alh

Adamu yace haka

yayi daidai. Allah ya nuna mana

lokacin lfy.

Kowa ya amsa da ameen. Uban

dwk ya shaida

musu kyautar kudin da Marafan

yayiwa Mama na

tsabar kudi naira dubu hamsin.

Aha! Gsky ta bayyana abnd Uban

Dwk yake so

kenan ruwan kudi. Haka

zuciyoyinsu suka saka

musu, ya fiddo kudi ya nuna

musu kafin yace

saidai maganata gsky wann

kudi ko sisi bazan

taba a cikinsu ba zanci gaba da

ajiyarsu cikin

banki da dukkan wata kyauta

dazata zo daga

baya har sai wann abu ya

tabbara iidan kuma an

sami akasi ba fata muke ba sai a

mayar musu

kayansu. Ko yaya kuka gani?

Sasan alh. Basiru suka tasu da

matansu suka

kwnce musu abnda ya wakana

a falon uban

dawaki. H. Hajo matar alh. Basiru

ita ta fara

tsoma baki, "amma kuwa idan

baka mutu ba zaka

ga abin mamaki kala-kala. Ynzu

da gske alh.

Babba ne ya iya tararku da

wannan maganar? Ko

ya mance abnda yayi a kan su ali

ne?"

Alh. Adamu yace, "ya manta?

Babu abnda ya

manta. Hasali ma sai da ya kara

maimaita zancn

su". "tafdi!" inji h. Gaje, matar

alh. Adamu. "kai

dai kaga dan-uwa kawai, ai

dama tun farko na

fada, ba wani karatn da ake so

tayi, burnsu mai

kudi ko basarake, sbd su ganin

mama tafi kowa

kyau a duniya. Shi yasa suka

dauketa a matsayn

wani jari gare su. Ai shikenan,

Allah ya bamu

lfya. Muma namu 'ya'yan bamu

fidda ran Allah

zai azurta su ba. Ba Dai

kowannensu ya kama

aiki ba? To muje zuwa wai

mahaukaci ya hau

kura. Harda wani za'a tara kudi

a banki, don

kawai kar ya baku wani abu ne

a ciki, shine yake

muku 'yan dabaru"

"ni dama bance a bani ba, me

zanci da su?" inji

alh. Basiru. Alh. Adamu yace,

"balle kuma ni, ai

tuni na haramtawa kaina komai

na alh, tnda ya

nuna mana kiyayya a fili". Ya

tashi yayi waje, alh.

Basiru yabi baynsa.

Yaynda h. Gaje ke fadin, "sai

musa ido mu gani,

da wane bakin h. Halima zata

gaya mana

zancan". H. Hajo tace, "kema dai

da son jin baki

kike. Tnda mijnta ya furta, ai ba

sai ta maimaita

ba, tana nan tasa ido muje mata

murna 'yarta

tayi farin jin".

Tayi 'yar shewa, "Allah mai iko,

kiri-kiri an raina

mana wayau?". H. Hajo ta ja

tsaki, "mtsww! Kina

mamaki kenan, dama kin daina

wlh, domin an

jima ana ruwa kasa na shnyewa.

Ba girin-girin ba

dai, tayi mai. Ba auran gidan

kudin ba, kwancyar

hnkali!"

Tana rufe baki tare da sallamar

umma, suka

amsa suna wani yatsina suna

yarfarwa. Ta zauna

tana fadin, "na shiga sasanki

yara suka ce kina

nan" "uhm! Ina nan" "dama

maganar 'yarku ce,

ban sani ba ko su alh. Sun gaya

muku halin da

ake ciki?". H. Hajo tace, "sun

gaya mana, yanzu

haka ma shirn zuwa sasan naki

muke, sai kuma

gaki. Ashe kuma mama an fasa

karatu aure

za'ayi?"

Tace, "to yaya zamu yi, mutane

sun cikawa alh.

ido, sannan da alama ita ma

maman tana son

yaron. 'ya mace kuwa idan ta

nuna tana son

aure, to yi mata auran shine

mafi alkhairi ga

iyaynta".

H. Gaje tace, "gaskya kuwa,

gidan hutu ai dole a

so shi. Ai kinga wadancan da

yake ya ku bayi ne

bata ce tana so ba". Umma ta

dube ta sosai,

"me kike nufi gaje?" tace, "me

kuwa? Ita gaskya

ai daya ce, sannan arziki na Allah

ne. Daga ali

har sa'eed bamu fidda masu rai

ba".

Ta tsura mata ido cike da

mamaki, kfn tace, "na

wuce kiyi min habaici gaje,

domin ni ba sa'arki

bace. Kasancewar ali da sa'eed

'yan uwa ga

mama bai zama dole wani a

cknsu ya aureta ba,

domin shi aure nufi ne na Allah.

Shi ke kullashi,

kuma duk fassarar da zaku yi

man kun dade ba

kuyi ba. Allah yasan zcyrmu akan

komai". Ta

tashi ta bar sasan.

Wata uwar shewa suka kwasa

hannu bibiyu suka

tafa, "tabarmar kunya....," inji h.

Gaje, "da hauka

ake nade ta!" h. Hajo ta bata

amsa.!

[11/01 12:44] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***4

Sasan alh. Basiru suka tasu

da matansu suka

kwnce musu abnda ya

wakana a falon uban

dawaki. H. Hajo matar alh.

Basiru ita ta fara

tsoma baki, "amma kuwa

idan baka mutu ba zaka

ga abin mamaki kala-kala.

Ynzu da gske alh.

Babba ne ya iya tararku da

wannan maganar? Ko

ya mance abnda yayi a kan

su ali ne?"

Alh. Adamu yace, "ya

manta? Babu abnda ya

manta. Hasali ma sai da ya

kara maimaita zancn

su". "tafdi!" inji h. Gaje,

matar alh. Adamu. "kai

dai kaga dan-uwa kawai, ai

dama tun farko na

fada, ba wani karatn da ake

so tayi, burnsu mai

kudi ko basarake, sbd su

ganin mama tafi kowa

kyau a duniya. Shi yasa suka

dauketa a matsayn

wani jari gare su. Ai

shikenan, Allah ya bamu

lfya. Muma namu 'ya'yan

bamu fidda ran Allah

zai azurta su ba. Ba Dai

kowannensu ya kama

aiki ba? To muje zuwa wai

mahaukaci ya hau

kura. Harda wani za'a tara

kudi a banki, don

kawai kar ya baku wani abu

ne a ciki, shine yake

muku 'yan dabaru"

"ni dama bance a bani ba,

me zanci da su?" inji

alh. Basiru. Alh. Adamu

yace, "balle kuma ni, ai

tuni na haramtawa kaina

komai na alh, tnda ya

nuna mana kiyayya a fili".

Ya tashi yayi waje, alh.

Basiru yabi baynsa.

Yaynda h. Gaje ke fadin,

"sai musa ido mu gani,

da wane bakin h. Halima

zata gaya mana

zancan". H. Hajo tace,

"kema dai da son jin baki

kike. Tnda mijnta ya furta,

ai ba sai ta maimaita

ba, tana nan tasa ido muje

mata murna 'yarta

tayi farin jin".

Tayi 'yar shewa, "Allah mai

iko, kiri-kiri an raina

mana wayau?". H. Hajo ta

ja tsaki, "mtsww! Kina

mamaki kenan, dama kin

daina wlh, domin an

jima ana ruwa kasa na

shnyewa. Ba girin-girin ba

dai, tayi mai. Ba auran gidan

kudin ba, kwancyar

hnkali!"

Tana rufe baki tare da

sallamar umma, suka

amsa suna wani yatsina suna

yarfarwa. Ta zauna

tana fadin, "na shiga sasanki

yara suka ce kina

nan" "uhm! Ina nan" "dama

maganar 'yarku ce,

ban sani ba ko su alh. Sun

gaya muku halin da

ake ciki?". H. Hajo tace,

"sun gaya mana, yanzu

haka ma shirn zuwa sasan

naki muke, sai kuma

gaki. Ashe kuma mama an

fasa karatu aure

za'ayi?"

Tace, "to yaya zamu yi,

mutane sun cikawa alh.

ido, sannan da alama ita ma

maman tana son

yaron. 'ya mace kuwa idan

ta nuna tana son

aure, to yi mata auran shine

mafi alkhairi ga

iyaynta".

H. Gaje tace, "gaskya kuwa,

gidan hutu ai dole a

so shi. Ai kinga wadancan

da yake ya ku bayi ne

bata ce tana so ba". Umma

ta dube ta sosai,

"me kike nufi gaje?" tace,

"me kuwa? Ita gaskya

ai daya ce, sannan arziki na

Allah ne. Daga ali

har sa'eed bamu fidda masu

rai ba".

Ta tsura mata ido cike da

mamaki, kfn tace, "na

wuce kiyi min habaici gaje,

domin ni ba sa'arki

bace. Kasancewar ali da

sa'eed 'yan uwa ga

mama bai zama dole wani a

cknsu ya aureta ba,

domin shi aure nufi ne na

Allah. Shi ke kullashi,

kuma duk fassarar da zaku

yi man kun dade ba

kuyi ba. Allah yasan zcyrmu

akan komai". Ta

tashi ta bar sasan.

Wata uwar shewa suka

kwasa hannu bibiyu suka

tafa, "tabarmar kunya....,"

inji h. Gaje, "da hauka

ake nade ta!" h. Hajo ta

bata amsa.!

Umma na shiga sasanta ta

iske baraka,

shigowarta kenan suna

murnar ganin juna ita da

mama. "a'a baraka ce?"

"nice umma, ina yini?"

"lfya kalau. Ya babanki da

innar taki?" "duk suna

lfy. Tace a gaisheki. Wai

dinkunan sunyi miki

kuwa?" "wle sunyi kyau"

Mama ta cafe, "baki ga ta

cabawa abba ado ba

yau tun safe?". Ta yo mata

dakuwa, "gidanku!".

Ta wuce suna mata dariya

har da tafawa.

Janye ta mama tayi ckn

daknta, "kamar kinsan

ina nemanki kawata" tace,

"nima haka kawai naji

ina son ganinki, nacewa inna

zanzo nan. Har tana

min tsiya, wai anyi hutun

kenan, bama gajiya da

bin hanya".

Suka yi 'yar drya, kafn

mama tace, "kinsan wani

abu?" ta kada kai. "kawai

dazu da rana sai ga

mahaifn al'ameen........" ta

katseta ido waje,

"don Allah? Sai aka yi

yaya?" tace, "uhm! In gaya

miki Abba ya amince! Kimji

ynda nake ji yau a

duniya?". Ta cika da

mamaki, "tafdi! Allah ya

saka masa da alkhairi"

"ameen ke dai. Ni ynzu

al'ameen din nake son gani,

idan yaji wannan

albishir din. Kinsan Allah, da

ni duk na hakura ina

'yar dabara inje hutu minna,

idan Abba ya hana

ma rika gaisawa a can"

Tace, "amma idonki ya rufe,

wa ya gaya miki a

minna yake da zama?"

"nasan a zariya yake,

amma dole yaje minna,

musamman idan yasan

zai ganni a can". "ke

mama......" "meye?" "meye

kuwa? Allah dai ya nuna

mana lokacn lfya". "to

ynzu zaki je hutun ko kin

fasa?" "Gobe insha

Allahu zan tafi, amma dole

in dan saurara in ga

ko zaizo goben"

Tace, "kema kinsan dole

gobe ya dauko hanya,

wannan babban albishir ina

zai tsoma ransa, idan

bai zo ya ganki ba?". Suka

tafa suna 'yar driya.

Har gab da magariba suna

tare, sannan mama

tayi mata rakiya ta koma

gida. Inna saude kanta

tayi farin cikin jin wannan

labari.!

Duk da cewar maganganun

su Haj Gaji sun

bala'in batawa Umma rai

sam bata gayawa Uban

dwk ba gudun tashin

hsnkali da sabani, hakan

yasa bata kwana da zancen

cikin ranta ba taci

gaba da sabgoginta kamar

ba abnd ya farau.

Mama kuwa ta kintsa

kayanta a jaka tare da

sakonnin Umma wanda zata

tafi dasu don yin

tsaraba, Abba da kansa

yake gaya mata kar tayi

gaggawar tafiya watakila

Al-Ameen yazo kada

suyi sabani, ya wuce gona

da kazzin idan har ya

dawo daga goba bai zo ba

shi zai kaita, ba

karamin dadi Mama taji ba

sbd a zahiri Abbanta

yana nuna jin dadinsa da

sauyin da Allah ya

kawo musu a lokaci guda.

Mama ta caba kwalliyar

mamaki irin wacce take

gigita samarin gidansu duk

sanda sukai tozali da

ita duk da cewar basanan

Ali yana aiki da

karamar hukumar birnin

gwari shi kuwa Sa'eed

dan-sandan-bada-hannu ne

a Kd. Shi Sa'eed

Mamansa ce ta dauki abin

da zafi tuni ya gane

ta wuce ajinsa ya fara

neman wata anan Kd. Can

sassan ta shiga don gaishesu

tare da shaida

musu zata tafi hutu kamar

yanda ta saba idan

zata tafin. Tana shiga

danlami ta samu yana

wankin kayansa ya zura

mata ido harta iso gunsa

tana murmushi duk da

cewar shi tasa fuskar a

daure take "wanki kakeyi?"

"Uhmmn..... Kuma a

zaune don lalaci yaushe zai

fita.. Yace ni banson

iyayinki.. Tace iyayi?? Wai

naga sai wani cin

magani kakeyi baka koshi

bane halan? Ya dubeta

sosai Yace Eh yunwa

nakeji.. Saiki kawo min

abinci matar masu kudi!

Baki sake take kallonsa

"matar masu kudi? Ban

gane nuffinka ba?

Yace jeki abnd ya kawoki

karki hanani aiki na..

Ta gyara tsayuwa tace

maganarka tana da

manufa danlami me kake

nufi da matar masu

kudi? Sai taji magana daga

bakin Haj Gaje ai ba

karya bane yaga kinyi kalar

matar masu kudi ne

shiyasa ya fadi haka ai kinga

masu kudin suna

zuwa aure ya tabbata!

Gaba daya ta daburce ta

rasa ina wann

magana ta dosa ba shiyasa

tayi tsaye tana kallon

Haj Gaje. Tace ki daina

kallona idan baki gane ba

ki tambayi mai hankali yayi

miki bayani. Ta wuce

abin ta cikin daki. Take nan

ran Mama ya baci.

Ta juya cikin sauri ta bar

sassan, kicibis sukayi

da Salisu ya dubeta da kyau

yace ashe dama duk

abun yaudara ce koda yake

dama kin gaya min

su Ya Ali basa gabanki, ta

kalleshi tace kwarai

haka ne ko akwa me yi min

dole? Sannan yin

kwadayi ma ai dace ne wani

idan zai like yayi

kwadayin ma bai samu

mtsewww... Taja dogon

tsaki tabar gurin yayin da

Haj Hajjo ta tsaya

gabansa amma kai sakarai

ne tsayawa kayi tana

gaya maka magana son

ranta? Kai tsaranta ne?

Sakarai kawai. Itama taja

tsakin ta wuce shi.

Haushi kamar ya hadiyi

zuciya cikin sauri ya fice

kofar gida.

Gaban Ummanta ta zube

idanuwa cike da

kwalla tace Umma meke

faruwa ne cikin gidan

nan ake yada habaici? Tace

shine zakiwa kuka?

To ina ruwanki da abnd ke

faruwa? Tunda ba

matsalar mu bace. Umma

kinsan ban son abin

haushi idan su salisu sukaci

gaba da yi min

habaici wllh zan basu mmk

gara ki gayawa Abba

yayiwa tufkar hanci tun

kafin gidan nan ya

yamutse. Ta zura mata ido

kinga babu abnd ya

shafeki da surutunsu domin

ba shi zai hana abnd

Allah ya shirya ba, biye

masu zakiyi duk ku

haukace gaba daya? Ina so

ki dauke kanki daga

gare su tamkar yadda nayi.

Ta goge kwalla tace

kema sunyi miki ne?

Tace tun jiya iyayensu suka

fara amma bai

dameni ba don nasan wann

abu bani na shkirya

shi ba ba kuma Abban ki

bane balle ke. Shiyasa

ko shi Alhajin ban gayawa

ba sbd bana son

hayaniya kin gane? Ta dan

yi jim sannan ta amsa

da ka tana goge kwalla.

Tashi ki je ki wanke

fuskarki. Ta mike zata

wuce yaro yayi sallama

yace wai ance Sakeena

tazo Al-Ameen yazo.

Gabanta ya yanke ya fadi

ta zurawa yaron ido ta

rasa me zatace? Umman ce

ta bashi amsa to

kace tana zuwa. Ya juya ya

fita, kin tsaya ki kam

kije ki shiryo mana. Ta

shige dakinta sanyi na

kwarar zuciyarta.

Ta tsaya gaban mudubi ta

gyara fuskarta ta suro

gyalenta ta yafa tayo waje.

Umma na tsakar gida

ta mika mata makulli tace

ki kaishi falo karku

tsaya a waje. Fuska sake ta

amsa ranta ya kara

sol. Tayi kofar gida cikin

sauri amma cikin sanda

ta leko yana tsaye jingine

da motarsa ya zurawa

zauren ido shiyasa tayi arba

da idanuwansa masu

haske da girma. Sbd haka

kunya ta lullubeta ta

koma zauren ta lafe tana

maida numfashi kawai

muryarsa taji bisa kanta

yana fadin sallama

gareki ma'abociyar kyau!

Jim tayi shiru kamar

ruwa ya cita hannunta daya

rufe da fuskarta

haka shima ya tsaya ya zura

mata ido dauke da

murmushi mai isar da sako

barkatai.

A nutse ta bude fuskarta ta

dubeshi "sannu da

zuwa" taushin muryarta

yasa jinin jikinsa ya

tsinke yaji son Mama ya

kara malale kowane

lungu cikin zuciyarsa

tamkar ya hadiyeta yakeji

kai bai tabajin azababben

so irin wanda ya kama

hsi ba, ya numfasa yace

gimbiya ta kenan. An

fito lfy? Tace kalau ya

hanya? Yasu Baba sukaje

gida? Ya amsa duka lfy lau,

tace mungide Allah.

Yanzu ka ban minti daya

zan bude maka inda

zaka zauna, yace ni kadai?

Gsky ban yarda ba!

Tayi dan murmushi to inda

zamu zauna. Yauwa

yanzu naji batu gara da

kika gyara.

Ta wuce tana 'yar drya. Shi

kuma yayi wawan

ajiyar zcya, ya dawo jkn

motrsa ya harde.

Jimawa kadan ta budo

babban kofar get da ke

can wani bangare na

katangar gidan, ta fito tace

dashi, "bismillah!". Bai yarda

ta tsere masa ba,

jerawa suka yi suna tafe

yana fadin, "ga Amarya

ga Ango!". Ta ballo masa

harara, fuskarta kunshe

da kyakkawan murmushi,

har suka shige falon.

Ta nuna masa kujera ya

zauna, ita ma ta koma

gefen damarsa ta zauna,

suka sake gaisawa.

Yace, "to Alhamdu lillah,

godiya ta tabbata ga

Allah wnda ya nufi al'ameen

ya zama angon

sakeena. Ko kinsan cewa

jiya banyi barcin kirki

ba?". Ta kada kai, "me

yasa?" "ban taba zaton

abba zai saurari kukana ba,

shi yasa na kasance

tamkar maraya, ni kadai

cikn daki, bana aikn

komai sai na addu'a,

idanuwan nan sun fidda

hawaye gaban Ubangiji don

neman biyan bukata.

Beliete me ma jinina ya hau

kfn dady ya

dawo......." ta katse shi,

"amma da ya dawo fa?"

yace, "albishir din da ya

dawo min dashi ya hana

min barci sbd tsabar murna

da farin ciki, cnt

explain sakeena" tace, "ka

mamayi abba, kuma ni

kaina nayi mamakin

amincewarsa, koda yake

abba mai saukn kai ne,

kuma bai cika jayayya

ckn al'amarn rayuwa ba"

"na yarda da ke. allah

ya sakawa abba da alkhairi,

domin ya ceci

rayuwata. Ko har da taki?"

Ta dube shi suka hada ido,

ta dan kauda kai.

Tayi 'yar drya. Yace, "ban

damu ba, tnda ni nayi

nasara". Tace, "ni kuma

bazan yarda da kai ba,

sai naga alkawari na". Ya

zuro mata ido, "a

tunaninki zan manta ne? No

sakeena, kece komai

nawa, bazan taba mantawa

da wani abu wnda ke

alaka da ke ba, balle kuma

ace alkawari ne......,"

Ya tura hannu aljihu ya

dauko wani dan karamin

mazubi ya bude, ya nuno

mata wani gangariyan

zoben zinari yace, "ina jin

wannan shine

alkawarin ko?"

Baknta yaki rufuwa, ya

matso gabnta ya

tsugunna ya miko mata,

tasa hannu ta dauka ta

zurawa yatsanta. Wayyo!

Al'ameen zuru kawai

yayi yana kalln zara-zaran

yatsnta, zoben nan ya

zauna kamar da shi aka

halicce ta. "tsarki ya

tabbata ga Ubangijn da ya

halicce ki sakeena".

Ya dago ido ya dubeta, "kiyi

min alkawari har

abada ba zaki daina sona

ba". Tace, "insha

Allahu zaka sameni mai cika

alkawari komai

wuya, komai tsanani zan

jure akan alkawarinka.

Har abada kai kadai ne, ba

wani sai kai"

Idanuwnsa suka kawo

kwalla, murya sanyaye

yace, "na gode sakeena"

tace, "kar ka damu". Ya

mika mata gidan zoben ta

karba. Ya koma

mazauninsa ya zauna, abba

ya gaya wa dadyna

kema irin karatu zaki yi,

kinga ta kwana gidan

sauki, wai matar likita ta

haifi panadol"

Ta fara drya, "oh, drya na

baki ko? To shikenan,

ai ba ke matar likitan zaki

haifi panadol din

ba........" tace, "au son kai ne

abin?" "eh mana.

Nawa bouncing baby ne,

baby boy ko girl? Zabar

min". Ta mako masa harara,

ya hau drya. "well,

daga nan idan na tashi

zariya zan wuce, sai

kuma nxt week zan dawo

in sake ganin

gimbiyata" tace, "Allah ya

kaimu lfya, nima

anjiman zan wuce minna

wajn yayana zanyi hutu"

Ya bude ido, "owk, kuma

shine tnda nazo baki

gaya min ba, ai sai in juya in

kaiki, daga can in

wuce". Ta kada kai, "bana

son ka wahala, ka

wuce wurin aiki abinka.

Babu komai". Yace,

"uhm...... To na gode, amma

ina fatan akwai

phon number a can, kin ga

sai mu rika gaisawa

ko?" tace, "eh akwai land-

line zan baka"

Yayi ajiyar zuciya, sannan

yace, "yanzu ki bani

labari, ku nawa ne a

daknku?" tace, "mu hudu,

yaya abdul-kadeer soja,

shine babba, sai yaya

abdul-kareem yana CBN

Minna, shine zani hutu

gunsa, then yaya Abdul-

rahman yana kadna, lst

year ya fara aiki da

ma'aikatar kimiyya da

fasaha

ta jiha, shi kadai ne bai yi

aure ba......" "sai kuma

ke ko?". Tayi 'yar dryar nan

da yake so. Yace,

"kun burgeni, Abdul 3, ni

kuwa tilo ne ckn gdnmu,

bani da yaya balle kani.

Kadaicn yayi min yawa

sakeena". Tace, "kamar

ynda gata yayi maka

yawa ba" "haka kike gani?

No ba zaki gane ba,

naso ace akwai wasu,

musamman kanne, na rika

yi musu 'yan mazurai ina

cewa, kai ku bari mana!

You knw, smthn like that

dai. Amma ka zauna

shiru babu mai maka fada,

babu wnda zaka yi

wa? Babu dadi abin".

Ckn tausayi tace, "ai shirin

na Allah ne" yace,

"yes haka ne, na yarda.

Amma very soon zan

samu many babies, su

zagayeni, dady kalla! Dady

bani wannan! Dady sa min

riga! Kin gane? Ina

son hayaniyar yara sosai"

Tana drya tace, "kana da

aiki" "come on, muna

da aiki dai. Ai mu biyu ne

muna tsakhya, sun

zagaye mu, na 6 can 6.

Wuu! Confusion! Wa zai

gane min ke?"

Hannunta tallafe da kunci,

ta zuba masa ido tana

kallnsa yana ta zuba bayani,

idanuwanta suna

nuna mata yaran zagaye da

shi. Shi yasa yana

sa aya ta fashe da drya.

Yace, "drya ma na baki

ko? Yarnya gudu zanyi in

kyaleki dasu"

Ta dan tabe baki, ta tashi

tsam! Zata bar falon,

yace "ina za ki? Har kinji

tsoro ne?" tace, "tsorn

me? Ruwa zan kawo maka,

kaji dadin santin".

Sosai yayi drya, har ta bar

falon.

Ya koma a hnkali ya jingina

bayansa da kujera,

ya rufe ido tamkar mai

barci. Wani kasaitaccen

taro yake hangowa, wnda

cikarsa baya

misaltuwa. Jimawa kadan

ya keto taron rike da

hannun sakeenarsa, da ka

dube su kaga amarya

da ango. Jama'a na musu

tafi, su kuwa baki yaki

rufuwa. Bisa wasu

kasaitattun kujeru suka

zauna,

ta tsiyaya lemu a kofi ta

mika masa a baki, ya

dauka zai fara sha......

"Assalamu alaikum!". Ya

bude ido a hnkali, tana

tsugunne gabansa rike da

kofin ruwa. "barci

kayi? Lallai na dade da

yawa, ayi min afuwa". Ya

saki wani wawan numfashi,

ya girgiza kai, "dogon

tunani ne ya dauke ni. A

duniya bani da wani

burin da ya wuce aurenki

sakeena.....". Yayi dan

shiru jim! Yana kallnta, ya

kada kai, sannan ya

karbi kofin hannunta, "na

gode".

Ya shanye ruwan, ta zuba

masa lemu, ta koma ta

zauna, ilahirin jiknta ya

mutu. Wane irn so

al'ameen ke mata? Ta

tambayi kanta. Tana ganin

ita ma irnsa take yi masa,

domin itama burinta ta

zama mata a gareshi. Ko

don ita kunya na maida

ita kurma, shi yasa yake

ganin shi kadai ke da

buri a kanta?

Zurun da tayi masa a rashn

sani, shi ya jawo

hnkalnsa ya daina kurbar

lemun. Ya matso

gabnta yasa mata kofn a

baknta, ta sha kadan ta

dube shi, "ba kai kadai ke

da buri ba Dr., sanin

kanka ne mu duka muna da

bukatar kasncewa

tare. Idan baka sani, ynzu

na gaya maka ka sani,

don ka daina damuwa". Ya

numfasa yace, "Allah

ya tabbatar mana da

wannan buri" tace, "amin".

A natse suka zauna suka ci

gaba da faranta wa

junansu rai da dad'ad'an

kalamai. A nan yayi

sallar azahar, ya ci abnci,

sannan yayi shirn

wucewa zrya. Ita ta

jagorance shi ya shiga ya

gaida umma, don ya matsa

kwarai yana son kai

mata gaisuwa. Ta kuwa ji

dadi, ta kuma yaba da

tarbiyyar sa, yanaynsa da

alkunyar sa.!

Suna tsaye jikin motarsa

sallama taki karewa

Ya Ali ya danno kofar gidan

da jakarsa akafada,

bakinta har kunne ta

tarbeshi Ya Ali! Sannu da

zuwa, ya kalleta ya kalli

wanda take tsaye dashi

kafin ya amsa. Ya mikawa

bako hannu tare da

sallama (Allah Sarki ubana

akwai jarumta!). Ita

kuma tana fadin Ya Aliyu

kenan cosin dina ne,

Allah sarki inji Al-Ameen an

dawo lfy? Yace lfy

lau! To madalla. Aliyu yace

dauke da

matsanancin kishi da

mamaki a ransa.

Al-Ameen kuwa fadi yake

kuna satar kama da

juna da an ganshi an ga

dan'uwanki, tace ko? To

ai da Baban shi da Abba duk

dakinsu daya. A

Birnin gwari yake aiki.

That's gud' ina ganin ya

kamata in lallaba in barki ku

wuce ko? Kar dare

yayi. Tace hakane, kai din

ma bana son dare yayi

maka. To shikenan karfe

tara ISA zakiji wayata.

Allah ya yarda a sauka lfy.

Ameen. Ya shiga

mota ta rufe masa tana

kara fadin kayi tuki a

hankali, yace thank U. Ta

juya zata wuce yayai

kiranta Skaeena! Ta juyo

tare da murmushi yace

"I love you!" Ta kara

fadada murmushinta ta

rausaya kai ta juya zata

wuce Sakeena! Ta sake

juyowa. I love u! Tayi jim

kafin tace I love U too!

Ta ruga cikin gida ya rakata

da kallo bakinsa

kamar gonar auduga kasala

ta rufe ya kasa tada

motar.

Ta sake lekowa tayi masa

bye-bye shima ya

daga mata hannu sannan ya

sami karfin tada

motar yayi ribas yai kwana

ya fada hanya ya

kara dago mata hannu ya

wuce cike da begenta

tamkar yadda takeji a

ranta. Tana shiga cikin

gida muryar Ya Ali kawai ke

tashi yana

bambamin fada "ai dama

haka rayuwa take

kiri'kiri jininka saiya

wulakantaka don baka da

kudi! Muma muna kan

hanya indai arzikine abuna

Allah! (Kana da gsky

Baffaba!) Mama tayi tsaye

jikin kofar sassansu tana

saurare haj Hajjo tace

nace dai kayi shiru haka ko?

To kaci gaba idan

hakan shi zai sa a baka ita.

Mama dai ba

saurana mata tafi ba ga

yanmata nan bila adadin

duk wacce ka zaba sonka

zatayi idan ita ma ba

kwadayi tasa wa ranta ba.

Sbd haka kar in sake

jin wata magana ta fito

daga bakinka akan wata

Mama!

[11/01 12:51] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1****5

H. Gaje ta cafe, "ki kyale shi ya amayar da bacin

ransa, kar ya zame masa ciwo! Da wanne zai ji?"

yace, "ai inna ba zata gane ba mama gaje,

wannan rainin arziki ne a ckn gida. Uwa daya uba

daya? Haba! Ya kamata a duba!". H. Hajo tace,

"wa zai duba? Lallai ranka zai fita idan har zaka

kwallafa wa kanka wannan maganar!"

Tana sa aya daidai da sallamar uban dawaki,

yayi tsaye yana kalln mama na zubda kwalla,

yaynda yaji muryar h. Gaje na fadin, "babu wnda

zai duba wannan al'amari, tnda dai shi da kansa

alh. Babban ya ya yamutsa al'amarin!".

Kalaman da suka fada kunnuwan uban dawaki

tare da bugun zcy, ya zurawa mama ido tamkar

ynda take kallnsa, "me ke faruwa?".

Bai gama rufe baki ba yaga Ali ya fito a fusace,

idanuwnsa na tsatso kwalla. Shi kansa gabnsa

yayi mugun faduwa, kasala ta kama shi, ya rage

sauri, "kai ali lfy?". Ya gnge fuska, ya dan

rankwafa yace, "sannu abba!" "nace me ya faru?"

"babu komai" "ina wasa da kai ne? Kake gaya

min babu komai!".

Mama tace, "abba tun jiya gidan nan a yamutse

yake, ana ta habaici tare da yada magana akan

zancen al'ameen. Umma taki gaya maka ne sbd

gudun fitina. Amma kowa gani yake yi sbd kudi

ne yasa ka amince inyi aure, bayn ka hana kowa

kace karatu zanyi. Me yasa za'ayi mana mugun

zato?"

Nan da nan ransa ya baci, yayi fushi sosai, ya

kwalawa umma kira. Ta fito ta samesu ransa

bace. Ckn fushi yace, "kira min matan gidan

nan!" "lfya alh?" yace, "ban son jin wata

magana". Tace, "alh ka kwntar da hnkalnka kayi

hakuri har zuwa lokcn da mazajnsu zasu dawo.

Zai fi kyau duk abnda zaka fadi ka fada a

gabnsu. Ina rokn wannan alfarmar don girmn

Allah!". Alh. yayi jim! Shiru yana kalln umma,

kafn ya dubi mama yace, "kin shirya kayanki?"

tace, "eh" "to kwaso ki zuba a mota maza mu

tafi".

Ya wuce da sauri daknsa, kowa ya kama gabnsa,

har da ali ba tare da wani ya kara cewa komai

ba. Kayn jiknsa kawai uban dawaki ya canza,

yayi rawani kamar ynda ya saba, ya fito lokacn

mama na tsakar gida da jakar kaynta tare da

tsarabar da umma ta bayar a kaiwa yara.

"Baki kai kayan motar ba?" inji abba. Tace, "ai

basu da yawa, su kenan" "wuce muje". Umma

tace, "Allah ya tsare, a sauka lfya". Ya amsa da

amin, yayi waje. Mama ta biyo baynsa.

Ali na zaune bisa dakali tmkar yayi bindiga sbd

tsabar fushi da kishi, domin sosai yake son

mama. Kuma yayi wa ransa alkawari zai ci gaba

da farautarta, sai yaga abnda ya turewa buzu

nad'i. Shi yasa ya aje wa ransa zai iya jiran ta

gama karatnta. Shi kuma zai ci gaba da gina

kansa da duk wani tanadi wnda zaizo daidai da

jin dadin rayuwr aurnsu. Ina zai sa ransa yau yaji

dadi?

Yana ganin mama ta shige mota idanuwnsa suka

yo tam! da hawaye. Musamman wannan zuwan

ita yazo gani, sanin cewa sunyi hutu. Kamar ya

kwarma ihu. Ya mike ya sake fadawa ckn gida.

Alh. Ya bude mota, kalla ya matso, "ranka ya

dade tfya za kuyi?" yace, "ai tare zamu tafi da

kai, taso ka shiga mota. Minna zan kai mama na"

yace, "to shi kenan". Ya mika masa makulli, "ka

tuka motar kalla, bana jin dadin jiki na". Ya amsa

yana fadin, "assha! Allah ya sauwake" "amin". Ya

bude gidan baya inda mama take, shima ya

shiga. Jikn mama ya kara sanyi, tasan abbanta

ya kanso suyi tfya su 2 kacal! Suna tafe yana

bata labarin duniya. Ta tabbata bacin rai ne yasa

ya gayyato kalla ya tuka su, gudun afkuwar wani

abu.

Sun mika tfya shi babu mai magana, shirun sam

baya mata dadi, sbd haka tace, "Abbana kayi

hakuri don girman Allah, kar hnkalnka ya tashi

akan wannan maganar". Ya dubeta sosai yace,

"dole raina ya baci, sbd an zarge ni akan abnda

ba shine a ckn zcyata ba. 'Yan uwana basu yi

min adalci ba, na tabbatar da saninsu mataynsu

ke yada habaici da kananan maganganu. Amma

zanyi wa tufkar hanci. Tnda babu wnda ya haifa

min ke".

"kara kayi fada dasu abba....." yace, "ya za'ayi in

tsaya ina fada da kannina? Umarni kawai zan

bayar, kuma dole kowa yabi idan ana son zaman

lfya. A iya sanina na basu hakknsu, na zauna da

su na gaya musu uzuri na. Amma duk da haka

basu gane cewar komai na Allah bane. Ke dai

abnda nake soki dashi, ki rike yarn nan amana,

sannan ki kara kula da kanki, don tsare martabar

gidan nan" tace, "Allah ya taimaki mai martaba.

Mamanka na tare da albarkar umma da abbanta,

da yardar Allah ba zata basu kunya ba".

Yayi dan murmushi yace, "Allah ya kara yi miki

albarka". Tare da kalla suka amsa, "Amin abba

Sun iso minna la'asar sakaliya, shi yasa ruwan

alwala kawai alh. Ya fara tambaya. Yayi sallah a

babban falon gidan, yaynda jerin kayan abincnsa

ke jiransa. 'yan jikoknsa kuwa sai safa da marwa

suke yi. Ya idar da sallar, suna jiran su

tumurmushe shi. Ilai kuwa yana idarwa suka

zube a jiknsa, yana drya ya soma tsokanarsu"

"ameera tsohuwa mai majina" tace, "Allah ameer

ne mai majina" ameer yace, "karya ne abba,

kullum wa ake ba tishu in zamu skul?". Abba

yace, "kyaleta Uwair, waye bai san halima

tsohuwa bace? Mai majina kawai".

Ai nan da nan tayi fushi ta tashi fuu.... Zata

fice,suna mata drya. Sai ga sallamar anti Rabi.

"momy kin gansu ko? Wai nice mai majina". Ita

ma dryar tayi ta wuce ta zube gabn abba ta

kwashi gaisuwa, sannan ta tambayi mutan gida.

Yace, "duk lfyrsu kalau"

Kuka ameera ke yi, yaynda mama ta shigo da ita

falon, "ynzu don Allah wa ya taba min umma

na?" yace, "kyale ta mai majina ce, ni bana

auranta!". Ta kara kware baki, mama ta rungume

ta, "kiyi shiru ki kyale shi, ke ma baki auran. Me

zaki yi da shi tsoho?" ameer sai drya yake mata.

Da yaga kukan da gaske take ynsa sai ya jawota

jiknsa, "wanene ya taba min madam dita? Manta

da ameer, tsoho ne shima. Ina dady bai dawo

bane?" ta amsa da kai tana murzar ido.

Anti rabi tace, "bai shigo gida ba tukuna, amma

yana bisa hnya". Yace, "To Allah ya dawo dashi

lfya" suka ce amin..anti rabi da mama suka bashi

wuri yaci abinci tare da jikoknsa.

Yan minticoci bayan kammalawarsa motar Ya

Abdulkareem tayi fakin a harabar gidan, ganin

motar Abbansu yasa ya fito da sauri kalla ya

tarbe shi ya karbi jakarsa yayi masa sannu da

zuwa suka gaisa, tare suka shigo falon ya zube

gaban Alh yana fadin oyoyo abbanmu! Yace

Abdulkareem dan Abba sadauki! Ya kara fadada

dariyarsa domin yana jin dadin kirarin da Abba

yake masa tun yana yaro sbd tsananin kokarinsa

wajen neman duk abnd yake so musamman ilimi.

A yaran gidan kaf! Babu wanda ya fara sauke

Qur'ani da karancin shekaru sai shi, yana 14yrs

yayi sauka kuma yasan littattafai dayawa.

Daka dubeshi kaga Mama illa dara daran

idanuwanta ne kadai suka banbantasu. Kazo lfy

Abba? Yasu Umma? Yace lfy lau Mamana na

kawo maka hutu.....Mama? Yanzu haka tana ciki?

Sai gata ta shigo falon ta karaso gunsa da gudu

ta zube jikinsa Yayana!. Ya kamo kunnenta ba

wani yayankitashi zakiyi ki koma inda kika fito!

Tace Allah sarki yayana dan Abba sadauki! Ya

dada mata duka suna ta dariya "maras kunya ba

Abj kika fiso ba? Ai dama nace duk randa kikazo

yan kafafuwan zan karya..

Tace, "tuba nake yayana, daga yau duk hutu anan

zan yi shi" yace, "naji amma ban yarda ba, ke da

soja ai sai Allah, watakila kema sojan zaki aura".

Ta kada kai ckn shagwaba, "a'a!" Abba yace, "ai

baka ma sani ba? To karkade kunnenka kasha

labari". "ko abba? To bani insha".

Abba na bashi labari, ita kuma mama na boye a

bayn yayn nata. Tas! Ya zayyane masa abnda ke

faruwa.

Abdul-kareem ya cika da mamaki, "to menene

abn tashn hnkali a nan?" yace, "nima shi na gani,

har ga Allah zcya ta bata da wani nufi akan

wannan al'amari, amma tnda haka suka dauko

zamu tafi a hakan, kuma mama zata auri wnda

take so".

Ya dan kada kai yace, "kayi hakuri abba, kasan

shi mutm a kullm yakan fi son kansa maimakn

neman zabn Allah. Abu kankani sai a ruruta shi

yayi girman da zai rarraba kan zumunci. Abba ka

dauki girma kamar ynda ka saba, ka dauke kai ga

tsegunguman mata". Ya zura masa ido yana

murmushi, "dan abba sadauki! Duk abnda ka fadi

gskiya ne, shi yasa ma bazan gaya wa yaynku

ba, don nasan halnsa, daga ali har mutn gidan

babu wnda zai kyale idan hauknsa ta tashi".

Yace, "haka ne, kuma nasan ali yana son mama,

dole yaji zafi a rnsa, amma su a matsaynsu na

manya ai bai kamata su rika tnzira shi ba. Abnda

ya dace shine su nuna masa komai na Allah ne.

Amma muna musu fatan Allah ya ganas da su.

Ke kuma mama ki rike amana, domin duk garin

nan babu wnda bai san familn marafan lafai ba.

Babban gida ne masu mutnci. So u hv 2 b very

carefl, ke ma ki nuna wa duniya kin fito daga

babban gida mai cike da tarbiyya, OK?"

Tace, "insha Allahu yaya zanyi iya kokari na".

Yace, "to da kyau likita matar likita. Abba kasan

wani abu? Ai mu juma munyi bye-bye da rashn

lfya". Suna ta drya, anti rabi ta shigo itama. Sun

jima suna hira, sannan uban dawaki ya bar garin

minna tare da yarnsa kalla.!

Anyi sallar magriba lokacn da suka shigo

Fandogari, don haka a guje uban dawaki ya nemi

bada farali. Bai wani ci abnci sosai ba, sbd

abncn da ya ci da yammacin dazu a minna.

Umma ya aika ta tattaro masa kaf kannensa da

'ya'yan gidan tare da ali.

Duk suka hallara a falnsa, ya dubesu ya fara

magana ckn rashn jin dadi, "abnda yasa nace a

kira min ku, a gskya abnda ya biyo baya

sakamakn maganar da muka yi da ku jiya, sam

banji dadnsa ba. Basiru da amamu kar ku manta

gaba daynmu ciki daya muka fito, babu bare. Kar

ku bari tsegunguman mata su raba kawunan mu,

domin da halima da hajo da gaje tare suka same

mu. Bai kamata in gaya muku uzuri na ba, ku

kuma ku koma kuna min yankn baya wajn

mataynku, har su sami damar yada maganganu

marasa dadi akai ba. Ko ban haifi daya daga

cknku ba, ina zatn ni uba ne a gareku, kuma

daidai gwargwado ban shiga hakkn kowa ba.

Ali da sa'eed a wancn lokaci sun yunkuro,

kowannensu yana son auren mama, a gabnku

yaran nan suka rika rigima a junansu, gaba ta

kullu, babu mai kalln dan uwnsa. Sbd Allah idan

ban ynke wancan hukunci ba me ya kamata inyi?

Shi za'a tsaga mama gida 2 ne, ali ya auri rabi

sa'eed ya auri rabi? A gani na idn aka hana kowa

zai fi mana alkhairi. Ko da bani da ra'ayn mama

tayi zurfn karatu, ballantana ina da shi.

Wlh bani da wani buri akan mama da ya wuce

tayi zurfn karatu ta zama likita gabana. Amma da

Allah ya sauya al'amarinsa, ba zan iya jayayya

ba. Sai dai a cknku laf din nan na bar muku zabi,

idn akwai mai iya yin wani abu bayn wnda Allah

ya zartar bismilla, ina saurarnsa. Ni kam na

yarda nayi gmanin al'ameen Allah ne ya turo shi,

ban isa in koreshi ba.

Kuna iya kirana kuda sbd kwadayi, ba zai sauya

komai a jikina ba, don nasan har ga Allah bana

bukatar sisin kwabo daga al'ameen ko

mahaifnsa. Na kare maganata, idan akwai mai

abin cewa yana da damar fadi".

Gaba daya ka rasa mai yin koda motsi, sbd dogn

jawabn uban dawaki ya tattaro musu kunya ckn

idanuwnsu, musamman matan. Jin sunyi shiru,

uban dawaki ya kara da cewa, "idan babu mai

magana kuna iya tfya, shikenan magana ta kare"

Har matan sun mike, alh. Basiru yace, "ku zauna.

A gskya munyi kuskure, amma ynzu mun gane

bamu kyauta ba ko kadan. Kayi hakuri alh. Da

yardar Allah wata magana ba zata sake bullowa

akan mama ba. Ku kuma hajo da gaje ku ba alh.

hakuri, har ma da h. Halima"

Da ganin fuskoknsu kowacce ba akan son ranta

take magana ba. Sun dai bada hakurin, kuma

abba da umma sun yafe, sun maida komai ba

komai ba, a matsaynsu na manyan gida, sun

nada gammo sun dauki girman kamar ynda

hausawa ke fadin Babba juji ne. Aik. Adamu ma

yayi nasa dan guntun jawabin na neman afuwa.

Kowa ya tashi aka bar Ali a zaune, ba tare da

yace wani abu ba. Abba ya dube shi yace, "akwai

magana ne ali?" ya karkada kansa da ke

sunkuye, sai hawaye shar-shar! Suka hau zuba.

Uban dawaki ya sauke numfashi, gaba daya

jiknsa ya mutu. Harga Allah bai taba tunanin

soyayyar mama tayi zurfi ckn zcyar ali haka ba,

wa ke ganin hawayn ali? Da yarntarsa ma ba

karamar azaba ke sanyashi kuka ba, shi yasa

yaci sunansa Gadanga! Domin kaf tsaransa babu

mai nuna masa yatsa.

"zo nan ali!" yayi kirnsa yana nuna masa waje

bisa kujera kusa da shi, "zauna kaji". Ya zauna

yana goge kwalla. "abnda nake sonka dashi ali

kayi wa girman Allah ka dauki imani ckn ranka.

Wlh a zatona tuni kun share maganar mama a

zuktnku, ganin na jima da soke maganar. Amma

kayi hakuri, ka dauki dangana kasa wa ranka, duk

abnda Allah ya hukunta daidai ne"

Ya dan gnge kwalla ya dube shi, "abba sa'eed ne

ya hakura, amma ni burina inyi ta jiran mama har

zuwa lokacn da zata gama karatnta. Kullum

addu'a nake yi Allah yasa a tsayn shekarun nan

zcyr mama ta aminta da ni".

Ya numfasa ya kada kai, sannan ya ci gaba,

"bansan yanda zanyi ba abba". Abba ya rungumo

kafadarsa, "hakuri magani ne ali, ban son ka

tashi hnkalnka. Mama 'yar uwarka ce, ka taimaka

ka bata goyn baya tare da addu'ar fatan alkhairi,

kaji? Ka kwntar da hnkalnka, nayi rantsuwa da

mama tana da kanwa da na baka ita. Amma tnda

babu, ina son kasa natsuwa ckn ranka, ka ji ni?"

Yace, "naji abba, kuma na gode". Umma tace,

"nima dai hakurn nan shi zan baka ali, gaba daya

hawaynka sun kashe min jiki. Amma babu abnda

zamu iya yi, sai dai ince Allah ya musnya maka

da alkhairi" yace, "amin umma". Abba yace, "to

tashi kaje ka kwnta, ka ci gaba da addu'a, komai

zai wuce". Ya mike babu kuzari ya bar falon.

Shiru su umma suka yi tsawn lokaci, kafn abba

yace, "Allah ya kyauta!". Ta cire tagumi tace,

"amin. Da gaske ali yake yi" "mtsw!" yayi dan

tsaki ya tashi ya shige daknsa dauke da tausayn

ali, ya bar umma zugum! Tana tunanin iska.

Gidan yayi tsit! Ko da tasa damuwar. Washe gari

da wuri ali ya koma birnin gwari don kara samun

natsuwa.

Idan bakwa comments sai inga kamar littafin ne

baiyi muku dadi ba, na kuma sai inji bana son

turowa din.

[11/01 12:54] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***6

Karfe bakwai da rabi na safiya wayar

tebur ke ta

bugawa a babban faln. Dawowar anti rabi

kenan

daga rakiyar mai gidan da yara da zai aje makrnta,

kfn ya wuce wajn aiki. Can gefn

wayar

ta nufa ta dauka tare da sallama. Bai

mance

muryar da ya fara ji jiya tawaya ba, don

haka ya zarce da fadn, "ina kwana anti?" tace,

"lfya kalau,

wa ke magana?" "al'ameen ne'. Take ta

fara

fara'a, "au Allah sarki, ya aiki?" "Alhamdu

lillahi" "madalla, bari in kira ta" "to na gode".

Ta aje kan wayar gefe ta wuce da sauri

tana kira,

"mama! Mama ki aje girkn nan kizo,

mutumin

naki ya bugo!". Ta fito daga kicn da sauri, suka

hade a kofa. "wannan likita naki da naci

yake"

"kai anti!" ta fadi cike da fara'a. "ke dai

jeki da

sauri". Ta wuce tana drya, ta dauki wayar, daddadar

muryarta a sanyaye tace,

"hello!". Ya

runtse ido yace, "hello 'yan mata ya aka

yi?" tace,

"kalau, an kwana lfya?" "sosai ma, har da

miyan barci". Tayi 'yar drya, "kaji dadnka" yace,

"har na

kai ki? Nasan barci kike yi aka taso ki".

"haba,

kamar wata raguwa?" "ita ce mana. Kowa

ya ganki ai yaga kalalatu" "kai kuma kalala

ba"

Yayi drya yace, "tun asuba nake tsaye ina

shirn

ofis. Na rataya neck tie, shine nace bari

in kira madam ta daura min"

Ta dan rufe fuska da hannu daya tana

murmushi.

Yace, "baki ce komai ba" tace, "to me

zance?"

"au ba zaki daura min ba?" tace, "na daura!"

yace, "ga abu a wuyana yana lilo kice kin

daura,

don Allah ki daura min" Ya fada a

shagwabe.

Tace, "yau na bani! To rufe idnka". Ya kuwa

runtse yace "na rufe" "me ka gani?". Ya

danne

kan wayar a gefn wuynsa ckn tunaninsa

yake

magana ido ruee, hannaynsa na aikin daura neck

tie din. Yace, "ga ki nan kin fito daga

dakn barci,

kin zuba kwalliya da wani farin less, kin yi

kyau

bebyna. Sai murmushi kike min, kin kama neck

tie din kina daura min........

"Wash!" ya bude ido firgigi, jin ya shake

wuyansa. "menene?" Ta tambaya ido

waje, ji tayi

ya shagwabe, "Gaskiya ba haka ake yi ba, ba

haka ake yi ba sakeena. Ai dai ba'a shake

wuya".

Drya sosai ta kubce mata, "ni na shake

ka?".

Yana sassauta daurn wuyn yana fadin, "da kyar

fa nake numfashi, so kike in suma?" tace,

"kaga

zaka makara wlh, idan suka ma bulala

babu

ruwana". Yace, "ya zaki ce in tafi? Kin bani

brkfst ne? Ga kofn tea nan a gabana, yi

sauri ki

ban insha in wuce". Tace, "oya, dauki kofi

kayi

bismilla". Ya dauka ya rufe ido yana kurba, yana

ganinta

ckn idanuwnsa, itace ke bashi. "ka

shnye?" "minti

daya, na kusa saura kadan". Ya

kwalkwale ya aje kofn, "yauwa, na koshi". Tace,

"good boy.

To sai

ka dawo ko?" "to me zan cewa zobenki?"

"ina

gaishe shi". Ya zura wa zoben ido,

sannan ya sumbace shi yace, "wai yana amsawa".

Tayi murmushi, "shikenan, tek care, ok?".

Murya

sanyaye ya amsa, "i will......." yayi dan jim,

tace,

"ina jinka!" ya rada mata, "I love u!". Ta dan

numfasa tace, "me too!". Tayi saurn kife

kan

wayar.

Da baya da baya ta tafi har ta jingina da

kujera, ta wuce a natse ta zauna shiru, hannunta

na

gugar zoben yatsnta.

A lokaci guda shi kuma al'ameen ya

rataye kot

dinsa, ya suri makullai da jaka ckn kuzari ya fito

ya kulle gida, ya fada motarsa.

Mai gadin rukunin gidajen ya bude masa

get.

Bayn sun gaisa ya mika masa dubu daya

ya wuce. Mai gadi na ta murna tare da sa

albarka.

Shi kam kullm ckn sawa Dr. Al'ameen

albarka

yake, domin shi kadai yake masa alkhairi

duk safiya, yace yaci abnci.

Da ka dubi fuskar al'ameen zaka tabbatar

yana

tattare da farn ciki ba karami ba. Tamkar

ynda

mama ta kasnce babu sukuni sbd tsabar kewar

al'ameen dnta. Bayn ta gama ayyuknta

tayi wnka

ta kimtsa, sai ta kwnta bisa gado ita

kadai, bata

aikn komai sai tunaninsa. Al'amarn kamar zai

zautar da ita, domin da zarar ta tuna

shagwabar

sa, "GASKIYA BA HAKA AKE YI BA! Ba

haka ake

yi ba SAKEENA!! AI DAI BA'A SHAKE WUYA!".

Ta kan yi kamar zata mutu da drya. Idan

ta rufe

ido shi take gani yana mata yawo tare da

yin

abnda yake fadi a aikace. Kai a hakikanin gaskiya

al'ameen ya gigita zcyr mama, ita

kanta

ba zata iya fayyace ynda take ji ba game

da so

da kaunarsa. Duk ta kosa ya dawo ofis,

don tabbatar zai sake bugowa taji muryar sa.

Ilai kuwa yana shigowa gida biyar da rabi

na

yamma a gajiye, kai tsaye wayar ya dosa

ya kira.

Sai da yaji muryarta tsawn minti talatin, sannan

ya daina jin kasala. Har ya sami natsuwar

yin

wnka, ya dan kwanta ya huta kamar ynda

ita

gimbiyar ta umurce shi. Haka suka kasnce suna

renon jaririyar

soyayyar

su gwanin ban sha'awa. Ita knta anti rabi

abin na

birgeta har ta kan yiwa mama addu'ar

Allah yasa ynda al'ameen ke ji da ita abin ya dore

har ckn

rayuwar aurnsu. Sun saba sosa, ba da

mama

kadai ba, da kowa na ckn gidan babba da

yaro yasan al'ameen ta waya, kuma gaba

daynsu

babu wnda bai kosa sati ya kare ba, don

al'ameen yazo su ganshi.

Sai dai kash! Yanayn aiki bai shigo minna

ba sai karfe takwas da rabi na safiyar asabar.

Lallai ba

karamin asubnci yayi ba, sbd tsabar

kosawa kai

tsaye gidnsu ya wuce.

Kamar koda yaushe haka aka shrya masa tarba,

amma sammaknsa yai matukar ba

maminra

mamaki, bata dai tmbaya bane don tasan

daliln

ba zai wuce na sakeena ba, sbd gaba daya

wannan satin ita knta ta tabbata danta

ya kusan

zautuwa, duk wayar da zai bugo labarin

sakeena

yake bata. Suna gama gaisawa ya nufi kan waya,

tayi zuru

tana kallnsa tare da saurarn da wa zaiyi

waya

daga isowrsa? Tsammaninta ya zama

gaskiya, iabin ran nasa ya kira ya shaida mata ya

iso,

kuma karfe goma insha Allahu yana nan

karasowa.

Dadi kasheta mana! Ta kamo su ameera

abokn hirarta ta zayyane musu yaya zai iso

anjima

kadan, duk suka dauki murna da tsalle.

Gagarumin shiri ya kankama, ta tsala ado

na fita

tsara. Kai mama akwai kyau, yarnya kamar

aljana. Yaynta da anti rabi kansu kallnta

suke yi,

duk da cewar sun saba ganin ta, kuma

sunsan

mai kyau ce. Motsi kadan ta duba agogo, karfe

goma taki yi mata sauri.!!

Dan alkawarn kuwa goma daidai yana

fakin a

harabar gidan, abnka da dan gari

adireshn da ta gaya masa tiryn-tiryn ya kawoshi

gidn ba

wata

matsala. Ya fito yayi tsaye jikn motrsa,ba

tare da

yasan gimbiyr tasa na kallnsa ta tagar

daknsu ba. Da alama bai san ynda zaiyi bane

asan ya

iso. Murya kawai taji a baynta ana fadin,

"au

leknsa ma kike yi?". Ta juyo a firgice, duk

kunya ta rufeta, domin dai yaynta ne mai

maganar.

Tana murmushi tare da boye fuska a jikn

labule

tace, "a'a yaya". Yace, "zai fi kyau kije ki

shigo dashi, ba leknsa ta taga ba". Tace, to, ta

wuce

simi-simi, yabi baynta da kallo yan 'yar

drya. Ta

kama hannayn yaran suka fito tare. Kiris

ya rage al'ameen ya zube kasa, amma ilahirn

jiknsa babu

inda baya rawa. Da sauri ya tokare jiknsa

damota

ya zubo mata ido.

Ita kuma sanyn gurin ne ya bugeta, ya ratsha ckn

fatarta har ya tilasta wa tsigar jiknta

tashi,

sannan ta gane ashe bata dauko mayafi

ba sbd

daburcewar da tayi lokacn da yaynta ya kamata

tana leke.

Sbd haka ta duka ta dauki ameera, suka

karasa

gunsa.

Fara'ar dole take yi a zahiri, amma gaba daya ta

tsargu, sam bata ji dadn fitowrta haka ba.

"oyoyo!" tace dashi. Ya sauke wawan

numfashi,

murxa a dishe ya amsa, "kema oyoyo!".

Ya maida kallnsa kan yaran.

Ya ci gaba, "ga abokina ameer, ga

kawata

ameera. Zo mana". Ya mika mata hannu.

Da

sauri taje gunsa tana drya. Ya mama ta iya?

Haka nan ta dake tana jinsa da yaran,

"wu!

Kawata kina da nauyi sosai. Shekarnki

nawa?"

tace, "4" tana nunawa da yatnta. Yace, "kai kai

kai! Gskya kin girme ni, amma don gata

har

daukarki ake yi. Antnki na sonki ko?".

Mama ta watso masa harara, nufnsa ya

ganota ne? Ko kuwa duk tsabar tsarguwar ce?

Ita kuwa ameera drya kawai take yi.

Ameer ya

tmbaya, "dama kai ne yaya al'ameen

din?" yace,

"ni ne. Kana sona kaima?" ya makale a jiknsa

yace, "ina sonka". Ya rungumo kafadarsa,

"to

Allah ya barmu tare". Yaynda ameera ita

ma

take faman fadin, "nima ina sonka yaya". Ya zura

mata ido, yanaynta kamar sakeenarsa,

nan da

nan ya sumbaceta yace, "nima haka

ameera ta!"

Mama tace, "ya kamata mushiga daga ciki,

surutn yarn nan ba zai kare ba". Ya zura

mata

ido baice komai ba. Tace, "muje mana"

yace, "ai

ke muke jira". Bata so ta wuce gaba, shi yasa

tace, "Bismilla muje". Ya sauke ameera

yana

fadin, "bari in dauko muku tsarabarku

ko?". Ya

bude gidan baya ya kwaso ledoji 2 manya, ya

mika wa ameera 1 yace, "to muje ckn

gida". Yara

suka yi gaba suka bar mama na ta nuku-

nuknta.!

Suna shiga falon kafin ya gama sallamar yaran ta

sukake tabar falon, shi dai ya

dagi kai

ne bai ganta ba yaran suka wuce da

ledar

tsarabarsu. Ya aje ta hannunsa gefe ya

nemi waje ya zauna yana maida numfashi

domin har

yanzu kirjinsa bugawa yakeyi shiyasa

yana zama

kasala ta rufeshi. Jim kadan Ya

AbdulKadeer ya shigo tare da sallama Al-Ameen

yayi wuf

ya mike

dauke da fara'a ya mika masa hannu

suka gaisa

suka tambayi juna aiki. Ya AK yace kuma

harda dawainiya? Yace ahaba ba wani abu.

Madalla an

gode, zauna mana nizan dan fita ne

saina dawo

yace to a dawo lfy.

Baiyi sakwan uku da zama ba Sakeena ta shigo

jikinta rufe da mayafi hannunta dauke da

tire

cike da abubuwan sha gabansa ta aje,

shi kuwa

bai daina kallonta ba ta dago ta dubeshi suka

hada ido tayi dan murmushi ta kauda kai,

jikinsa

ya kara mutuwa, Sakeena! Ya kirata a

sanyaye.

Ta kalleshi a nutse ido cikin ido suke kallon juna

wucewar some seconds kafin yace "nayi

rantsuwa zan iya rasa raina duk ranar da

kikace

ba kya sona" ta sunkuyar da kai shiru

batace komai ba. Rayuwa zata yi min wuya

muddin ban

tare dake. Don naga misali within these

7days.

Ba don inajin muyraki ba da bansan

yanda zan kasance ba. Idanuwanta suka ciki taf da

kwalla

ta zura masa su tace sai ina gani kamar

baka

yarda dani ba dokta, meyasa? Kwallarta

dake neman zubowa su yake kallo hankalinsa

yayi

tashin gwauron zabi ya kada kai.

Yace ba haka nake nufi ba don girman

Allah

kar kiji min ciwo a zucia hawayenki daya na

digowa zai zama tamkar tafasasshiyar

dalma

cikin raina. Nayi rantsuwa Sakeena

tsananin

sonki ke zautar dani yana sanyani sambatu ba

tare dana sani ba. Kiyi min uzuri bayin

kaina

bane kuma bazan iya jurewa ba kin yarda

dani?

Take ta hadiye hawayen tace na yarda da kai da

duk abnd kakeji nima ina jinsa. Kaga

kuwa abnd

yace doma ba zai bar awai ba. Ya danyi

lum da

ido ya bude tace rufe idonki. Ta danyi jim tana

kallonsa kafin ta rufe idon. Gashin girarta

baki

wulik! Hakazalika na idanuwanta. Tasbihi

Al-

Ameen kewa Allah mafificin halitta wanda ya

zana surar Sakeenar sa kafin yace bani

labarin

abnd kika gani.

Tayi wug ta bude idon tace ni ban iya

wann imagination din na ka ba. Nan da nan ya

shagwabe fuska gsky ba haka akeyi ba!

Ba haka

akeyi ba sakeenan! Dariya sosai ta

kubuce mata

ya bita da kallo komai kara mata kyau yake yace

gsky sai kin bani lbr kawai. Ta gyara

zama tace

to shikenan, ta rufe ido ya zura mata

nasa

idanun menene labarin? Tace wani busasshen

likita zaune bisa kujera kaga

gemunsa.......? Yayi

saurin katseta bani bane sake wani! Ta

bude ido

tana yar dariya. Pls kabar maganar lbrn nan,

kinsan Allah saikin bani lbr come on close

Ur

eyes!

Ta dan numfasa ta dafe kirji, Oh ni ya su!

Ta sake rufe ido tayi dan shiru yana kallonta

meye

lbrn? Tace duk inda ka duba tsaf yake

cikin

gidan haka dakin amaryar yake. Bansan

yanda zan bayyana kyaun ta ba, daga nin

wanda ya

shigo ango ne adonsa ya bayyanar da

kyaun

surarsa. Gefenta ya zauna ya dauke

mayafin kanta sannan yayi kiran sunan Sakeena!

firgigi ta bude ido kamar an kira sunana?

Ya

kada kai a hnkli cigaba da lbrnki ba

wanda ya

kira ki. Tace ai nagama. Ya rumtse ido ya dafe

goshi Ya Salam! Kin katsewa angon nan

jin dadi

gsky ba haka akeyi ba. Tayi murmushi ta

matso

gaban tire ta tsiyaya masa juice din ta bashi

Ungo ka sha zahiri. Ya dan ware ido kina

nufin

nine angon? Sosai ma" yasa hannu ya

karba

yana fadin amazing watau nine angon? Ya kurbi

juice yaci gaba "Hakika ban taba jin lbr

mai

dadin na yau ba" ko? Gsky ina ganin ma

shiyasa

Mami tace in kawo miki wadannan kayayyakin.

Ya turo mata jakar ledar katuwar gaske

tabita da

kallo tace kai Mami harda dawainiya

haka? Yace

dan Mami ya zama ango kinga dole ta kawo

kayan siyen baki koba haka ba? Ta dan

rufe

fuska ta bude tace hakane to nagode

Allah ya

saka da alhairi. Ya amsa da amin. "Amma kinsan

wani

abu? Nifa

ban yarda labarnki ya kare ba, sbd haka

ina binki

bashi, duk ranar da na nema dole ki

biyani". Tace, "Allah ko?" "ba sai na rantse ba,

wannan

dole ne". Ckn zolaya tace, "na'am?". Yayi

'yar

drya yana kallnta. Shi yasa tana dago ido

suka hada, tace, "ka ga yayana?" "naga yaya,

har mun

gaisa. Kunyi kama sosai, haka ma saurn

suke?"

tace, "haka suke". Yace, "bambancnku

ido, naki kamar na agolan nufawa!"

Fuska kumbure take harararsa. Ya

kylkayle da

drya, haushi ya isheta, bata san lokacn

da ta figi

filon kujera ta jefa masa ba. Ya ko cafe filon ya

rungume a kirjnsa yace, "ni kika jefa?".

Ta juya

idanuwatana ci gaba da harararsa.

Kai! Kamar ya zare yake ji. "ba komai,

nima zan rama" ya fadi yana mata duban kauna.

Sun kwarari hira kamar ba gobe, kawai

basu

ankara ba suka ji azahar tayi. Ko

wannensu yayi

sallah, ta kawo masa abnci da saurn kayan tande

tande. Shi yasa ta kira masa su ameera

suka ci

abncn tare suna ba juna labari.

Tabbas mama ta yarda al'ameen na son

yara. Nama har na hannun ameera ci yake

wnda ta

tattauna ta gutsira ta sanya masa a baki,

yaran

na tare dasu har karfe 3.

Anti rabi tayi sallama falon suka gaisa da al'ameen,

sannan ta kada yaran don

shirin

islamiyya. Jimawa kadan suka fito,

ameera sanye

da hijabi. Tace, "yaya sai mun dawo!"

yace, "daga ina? Come on kuzo nan".

Suka ruga gunsa. Ya mika musu kunci,

"oya kiss

me". Kowannensu ya sumbace shi, shima

ya

sumbace su yace, "to a dawo lfy" suka ce, "nty

bye-bye. Tana murmurhi ta daga musu

hannu, ita

ma tace, "sai kun dawo". Suka ruga suka

bar

falon. A lokaci guda mama da al'ameen suka

kalli juna,

suka yi murmushi mai isar da sako iri-iri.

Mama tayi zugum! Tunaninta lallai idan

al'ameen

ya zama uban 'ya'ynta, tabbas za su sami kulawa.

Saukar filo taji gum! A jiknta, kai ba

karamin

firgitata yayi ba. Ta dubeshi yana mata

drya, "ai

na gaya miki zan rama, me kike tunani?". Ta kara

sakan masa harara, sannan ta dauke kai.

Yace,

"nasan tunani iri daya muke yi, ko ba

tunanin

'ya'yanmu kike yi ba?". Ta sha mamaki, ta ynda

take kallnsa kawai ya gane ya canki

abnda take

tunani.!

Ya amsa da amin. "Amma kinsan wani

abu? Nifa ban yarda labarnki ya kare ba, sbd haka

ina binki

bashi, duk ranar da na nema dole ki

biyani".

Tace, "Allah ko?" "ba sai na rantse ba,

wannan dole ne". Ckn zolaya tace, "na'am?". Yayi

'yar

drya yana kallnta. Shi yasa tana dago ido

suka

hada, tace, "ka ga yayana?" "naga yaya,

har mun gaisa. Kunyi kama sosai, haka ma saurn

suke?"

tace, "haka suke". Yace, "bambancnku

ido, naki

kamar na agolan nufawa!"

Fuska kumbure take harararsa. Ya kylkayle da

drya, haushi ya isheta, bata san lokacn

da ta figi

filon kujera ta jefa masa ba. Ya ko cafe

filon ya

rungume a kirjnsa yace, "ni kika jefa?". Ta juya

idanuwatana ci gaba da harararsa.

Kai! Kamar ya zare yake ji. "ba komai,

nima zan

rama" ya fadi yana mata duban kauna.

Sun kwarari hira kamar ba gobe, kawai basu

ankara ba suka ji azahar tayi. Ko

wannensu yayi

sallah, ta kawo masa abnci da saurn

kayan tande

tande. Shi yasa ta kira masa su ameera suka ci

abncn tare suna ba juna labari.

Tabbas mama ta yarda al'ameen na son

yara.

Nama har na hannun ameera ci yake

wnda ta tattauna ta gutsira ta sanya masa a baki,

yaran

na tare dasu har karfe 3.

Anti rabi tayi sallama falon suka gaisa da

al'ameen, sannan ta kada yaran don

shirin islamiyya. Jimawa kadan suka fito,

ameera sanye

da hijabi. Tace, "yaya sai mun dawo!"

yace,

"daga ina? Come on kuzo nan".

Suka ruga gunsa. Ya mika musu kunci, "oya kiss

me". Kowannensu ya sumbace shi, shima

ya

sumbace su yace, "to a dawo lfy" suka ce,

"nty

bye-bye. Tana murmurhi ta daga musu hannu, ita

ma tace, "sai kun dawo". Suka ruga suka

bar

falon.

A lokaci guda mama da al'ameen suka

kalli juna, suka yi murmushi mai isar da sako iri-iri.

Mama tayi zugum! Tunaninta lallai idan

al'ameen

ya zama uban 'ya'ynta, tabbas za su sami

kulawa.

Saukar filo taji gum! A jiknta, kai ba karamin

firgitata yayi ba. Ta dubeshi yana mata

drya, "ai

na gaya miki zan rama, me kike tunani?".

Ta kara

sakan masa harara, sannan ta dauke kai. Yace,

"nasan tunani iri daya muke yi, ko ba

tunanin

'ya'yanmu kike yi ba?". Ta sha mamaki, ta

ynda

take kallnsa kawai ya gane ya canki abnda take

tunani.!

Ya kada kai yana dan murmushi, "haka

zaki haifa

min su, nima in sanya sunan dady da

mamyna ko?". Ta dauke kai don ya bata kunya.

Yace, "no

ba maganar kunya bace, ai daga ni sai ke

ne

anan, Allah shine shaida, shine kuma zai

bamu muna zaune, tnda yasan muna so, muna

kuma

bukata. Ubangiji kasa hakan ya tabbata,

kice min

amin!". Ta kara kasa da kai, amma ckn

randa da manyan baki tace AMIN.!

Yace, "shikenan, ai nasan kin amsa, mata

da irin

nasu salon? Wanne ne al'ameen bai sani

ba?

Kice in rufe ido in baki labari". Tace, "bana son

ji". "yarnya da kinsha labari, don

sunaynsu kaf!

Sai na gaya miki". A karkace ta kalle shi,

bata

dai ce komai ba. Zai kara magana tasa yatsnta 2 ta

toshe

kunnuwnta. Ya kece da drya, "baki son ji

ko? Ai

nima na fasa fadi, sai ranar tazo, da

kaina zan

yiwa idanuwan nan tiyata in cire kunyar". Ta

mike tana 'yar drya, tace, "kaje kayi

sallah, lokaci

yayi". Yace, "yes madam!".

Al'ameen kenan, tare da gimbiyarsa ya

wuni zungur! Amma ganinta bai ginshe shi ba.

Har

abuja yasa ta kira waya suka gaisa da ya

A-kadir

da matarsa amina. Yarnsu daya mai

sunan kakansu Isma'il, shi yasa ma suke kiransa

Malami.

Hnkaln al'ameen bai kwnta ba sai da ya

amsa

gaisuwar karamin yaya, watau A-rahman,

ya gabatar da kansa, ya tabbatar da kowa

na

maraba da shi. Sannan ya kara samun

natsuwa.

Gab da kiran magriba da kyar da jibin

goshi yayi ta maza, yayi sallama da kowa ya koma

gida.

Duk da haka sai da ya sake kirnta a waya

da

daddare. Tsoro mama ta rika ji, irn

wannan sabo da al'ameen yayi da ita! Tabbas zai

sha

wuya

idan ta koma makrnta. Tausaynsa ya

zauna a

ranta, don ba shi kadai ba har ita kanta

zata ji jiki, domin kuwa dai al'ameen ya riga ya

zama

bargo da jini, kashi da tsoka, jijiya da

fatar da

suka hade suka zama SAKEENAH!

[11/01 12:59] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***7

Washegari ma kamar jiya karfe goma

zuwa bayan

sallar azahar. Tayo masa raki tare da su

ameera,

haka ya zura mata ido ya rasa inda zai tsoma

tsumman ransa. Gajiya tayi da tsayuwar

ta kada

yaran tace, "ku wuce muje". "sakeena!" ya

kirata,

ta tsaya cak! Sannan ta dawo baya ta tsaya

saitinsa. Bata kalle shi ba sai da yace,

"pls ki

dubeni sakeena"

Ta dago su raurau da kwalla ta kalle shi.

Yace, "ki taimakeni ko fasfot ne na hotnki ki

bani na

wuce dashi". Tace, "sai dai in duba maka

wajn

anti". "hnzarta don Allah ko na iya tfya".

Da sauri ta wuce ta barshi da yaran. A daki ta sami

anti rabi tace, "ki taimakeni

anti,

Dr. yaki tfya wai sai na kawo masa

hotona". Tayi

dan murmushi, "ai wannan likita naki sai

a hnkali, je ki dauko album ki duba masa". Ta

kwaso

manyan album guda 4 ta darzar masa

guda 2,

daya nata, daya suna tare da su ameera.

Ta nemo ambulan ckn takardn yayanta ta

saka su

ciki, tayi waje.

Tana mika masa ya bude ya zaro su ya

duba,

yayi jim! Kafn ya sumbaci hoton, 'yar kunya ta

kamata, ta kauda kai.

"Sakeena!". Ta dube shi, yace, "na gode,

kinga na

sami abokiyar hira ko? Ga kuma abokina

da babbar kawata". Tayi shiru, ya sake

cewa, "kinyi

shiru, are u jelous?"

Da mamaknta tace, "na me?" "zan wuce

da

madam dina, kuma a gabnki na fara nuna mata

love". Tayi dan murmushi, "lokaci na

wucewa Dr.

ban son dare yayi maka"

Ya lumshe ido, ya bude yace, "zan tafi

sakeena, sai munyi waya ko?" ta amsa da kai. Ya

juya kan

yaran, "to ameera, sai wani satin ko?"

tace,

"zaka kira waya?" "sosai ma. Ameer sai

na kira ko?" suka yi musabaha ya tafi yana fadin,

"to

yaya?". Ya shige mota suka rufe masa,

"Safe

journey! Allah ya tsaye". Ya amsa, "amin

SAKEENA TA! I love u". Tace, "me too". Ya yiwa

mota key, ta janye yaran gida. Yayi

kwana ya bar

harabar gidan, suna yi wa juna bye-bye!

Al'amura sunci gaba irn haka, kullm son

sakeena kara zama yake wani wuri na musamman

ckn

zcyar al'ameen, tamkar ynda mama ke jin

rayuwarta ba zata taba tfya daidai ba, ian

bata

jin ko da muryar Dr. nata ba. A haka ta kammala

hutnta na sati 3, duk

sati

yake zuwa suga juna. Yau shine satin

karshe da

mama zata koma gida, daga can sai

makrnta. Akwai alkawarn zata je gaida maminsa

kfn ta

koma, sbd haka tana zaune ckn shiri tare

da

'ya'ynta 'yan rakiya.

Karfe goma na safiya yana kofar gidan. Babu

bata lokaci ya kwashesu ya aje katafaran

gidan

mahaifnsa. Suna ckn mota basu fito ba

yake

fadin, "saura ki shiga kina min kauyanci, sai nai

miki allura a gaban mamin, inga tsiya" .

Ta watso

masa harara, kunyar me zanji? Muje ckn

ka

gani". Yace, "kamar da gaske" "uhm.... Bari ka

gani".

Ta bude murfn mota ta fito tana fadin,

"ameer ku

fito mu je". Ya fito yana drya, ya budewa

su ameera kofa suka fito, ya kamo

hannaynsu ya

dubeta, "to muje ko?". Tace, "muje

mana".

Yana murmushi yana fadin, "ha! Ha!!

Yarnya yau zanga ynda zaki yi a gaban surika". Ta

yamutsa

fuska tace, "kasan Allah zan koma". "to

shikenan!" "wlh baki isa ba, idan na rika

kururuwa

ina ihu, duk sai na tara miki jama'ar unguwar

nan".

Ta bishi da kallo yana mata drya, ita

kuma tana

wani irin murmushi mai sace zcya. A

zahiri ya ganota kunya take ji, shi yasa take 'yan

kame-

kame.

Kawai fitowar mami suka gani, "oyoyo

sakeenar

mu!". Nan da nan ta daburce, kasa zata shige ko

sama? Da sauri ta durkusa, "sannu

mami!" ta

mika hannaynta ta dago ta, "taso, taso

muje". Ta

rungumeta jiknta, "yan yarori sannunku da zuwa".

Ta fadi tana kallnsu ameer. "shigo dasu

mana".

Ta wuce rike da mama, ya bisu da kallo

kamar

ya zubda kwalla sbd murna da farin cikn da ya

lullube shi.

Ya sauke numfashi, ya ja hannunsu

ameera ya bi

bayansu mami. Har dakn barci ta shige

da mama, ta nuna mata kujera, "zauna nan!". Ta

zauna kai

a sunkuye, ya shigo da yaran, yaynda

mami ke

fadin, "ki saki jiknki sakeena, nan gdnku

ne, kuma ni bana surukar, 'yata ce ke. Kinji?". Ta

kara rufe

fuska da mayafi tana dan murmushi, ta

silalo ta

kwashi gaisuwa, mami na amsawa

baknta kamar gonar auduga. Yaran ma suka

gaisheta,

ta

tambayi sunaynsu, kowannensu ya gaya

mata.

Kusa da mama al'ameen ya zauna

baknsa har kunne, "mami ya kika ganmu? Munyi

matchn ko?"

tace, "ai kana zama kawai naji na kosa ta

shigo

gidan nan, yanda kasan in boyeta". Yace,

"kinsan ynda za'a yi? Mu kulleta a wani daki,

muce bamu

ganta ba".

Dariyar mama ta karu, ta kara sunke kai

tana jan

mayafi. Mami tace, "idan ma muka yi hakuri dan

lokaci kankani ne, Ubangiji dai ya bamu

aron rai

da lfya. Kuma Allah yayi muku albarka, na

gode

kwarai da gaske sakeena. Duk mai son tilon dana

gaskiya nima bani da kamar sa. Sbd haka

ku rike

amanar junanku, kinji sakeena?".

Ta amsa da kai. Yace, "ina su Iya? Basu

san amaryata ta iso bane?" tace, "suna kicin

tun safe

suke shirya mata abncin tarba". Ya mike,

"bari in

kirasu, ai ko ladi bata zo ba ya kamata

Iya tazo taga amaryar dan Iya.!" tace, "maza jeka".

Ya

fice. Mami na masa drya, wannan amarya

ana ji

da ita.

'Yar dattijuwar na zaune tana yankar ganyen

latas, ya fado yana kira, "ina Iya ta ne?"

tace,

"gani nan dan Iya". Ya tsugunna baynta

ya yada

kansa a kafadar ta, a shagwabe yake magana,

"baki san amaryar dan Iya ta iso bane?".

Ta kara

fadada fara'arta, ta aje wuka, "ina na

sani? Ynzu

tana nan ciki?" "tana dakin mami, taso muje. Iya

yau mu 2 zaki goya". Tace, "ya zama

dole".

Ta yunkura ta tashi tana kiran Ladi,

"maza kizo

amarya ta iso!". Tayi gaba ya biyota suka shigo

dakin, yayi azama ya koma kusa da

mama. "ya

kika ganmu?". Ta rangada guda, daidai

ladi na

kawo kai, "lallai iya harda guda?". Tace, "abnda

yafi guda ma zanyi ladi, wannan amarya

zubin

larabawa? Gskya dan iya kayi sabe, Allah

ya

tabbatar da alkhairi". Gaba daya suka amsa,

amin.

Shi kuwa ji yake tamkar yau yake

angwanci, bai

san lokacin da ya kai hannu ya rungumo

kafadarta ba yace, "Iya kenan, mai raino na". Da

sauri ta zame ta sulale kasa ta makure.

Mami

tace, "hayaniyar ta isa haka, aje a kawo

musu

abin sha" Kafn kace kwabo tsakar dakin mami ya

cika da

kayn lashe-lashe da jus kala-kala.

Al'ameen ya

zuzzuba musu, ya mikawa yaran. Sannan

ya juya kan gimbiyar ya miko mata, taki karba.

"nifa ban

son kauynci, kinsan Allah zan miki dure!".

Mami

tace, "wai tsaya, bakuwarka ce ko tawa?"

yace, "taki ce maminmu". Tace, "to tashi ka

bamu

wuri. Don me zaka dameta? Duk ka

kanainaye

min ita, maza tashi ka tafi harkoknka". Ya

marairaice, "baki tausayina mami? Daga yau fa

bazan sake ganinta ba sai karshn watan

da zamu

shiga, sannan ba waya ba komai? Pls

mami ki

barni in zauna". Ta tafa hannu, "ya Rasulu, ni indo!

To

bari in

tashi, watakila ni take jin kunya". Ta

yunkura

zata tashi, "don Allah kar ki daka ta tashi,

ki dauki komai ki ci, ki sha lemu kinji? Sai

kinci kin

koshi a gidan nan zan tabbatar kina son

dan

Aminu na". Ta fice, al'ameen din yana

drya. Ya kara matsowa, "kinji abnda tace ko?

Nima yau

zan gani, kina sona ko a'a".

Ya jawo tiran soyayyen naman kaji, meat

pie,

donat, lafiyayyen cincin da samosa, yace, "to

Bismillah, iya cinki iya son da kike min".

Ta

dubeshi tace, "wannan wayau ne, a wane

ckn zan

zura tulin kayan nan?" yace, "oho! Ni dai na kare

magana, kuma kina jin abnda mami

tace". Tayi

shiru tana kalln tire, kafn ta dubeshi, "don

Allah

ka tayani ci". Yayi 'yar drya, ya dauki samosa ya

kakkara wa yaran. Ya sake daukar daya

ya kai

baknsa, "mu tayaki, kema fara ci".

Duk kunya ta isheta, da kyar tasa hannu

ta dauki meat pie, ta juya gefe ta gutsira. Ya zura

mata

ido jim! Sannan ya dauki kofin lemun ya

miko

mata, "sha in kara ganin ynda kike so na".

Ta karba ta dan kurba.

Ya jawo ameera jiknsa ya rungume,

"kinga ynda

antinki ke so na?". Oho! Ina ruwan

ameera, me

ma ta sani banda drya, tana amsawa da kai. Sai

ga ladi dauke da wani tiren ta aje wani

dan

matsaikaicn kek da duminsa. Yace, "a

gaida

ladi". Tace, "likita irin wannan zaman da kake yi

kyanshi a buga muku hoto". Yace, "ko

ladi?"

"gaskiya".

Ya fice suna masa drya, jimawa kadan ya

dawo da 'yar karamar kyamara a hannunsa. "ai

kema

zaki iya daukar mu ladi, ba wuya. Duba

nan ki

gani, saman nan kawai zaki latsa". Yana

saitawa ya fara bada misali, sai dai kawai mama

taji wal!

Haske ya wuce. "ai kin gane ko ladi?" "na

gane

likita". Ya mika mata. Mama kuwa sai

kalln ikn Allah take yi, ya dawo gefnta ya zauna,

ya taro

su ameera, ladi tayi ta yi musu hotuna.

Wasu

tare da yaran, wasu su kadai.

Ladin ya tura ta kira mami, itama ta zauna suka

yi hotunan tare, fadi take, "wannan

shagali yayi

kyau". Mama kuma bata sake ba sai da

al'ameen

ya tafi sallah. Sunci sun sha, sun bar gara birjik!

Kamar ma basu taba ba. Kafn ya dawo ta

gama

shirin tafya. Ga ledoji tuli, kayayyakin da

mami ta

bata. "ban gane ba?" Ya tambaya, har da kama

kugu

hannu 2. Tace, "gida mana". Ya langabe

kai,

"gaskya ba haka ake yi ba, ba haka ake yi

ba sakeena. Ai dai sai la'asar ya kamata

ko?'. Tuni

take ta drya zancnsa, kafn tace, 'ka

manta yaya

na jirana ne?'. Ya runtse ido tamau! "oh

my God!". Ya bude ya kara matsota, ya zura

mata

ido, "kamar ki ta zama a gidn nan

sakeena, bana

so ki tafi".

Ta sauke numfashi, "kayi hakuri". Yace, "yaya

zanyi sakeena? Ya zama dole, amma ki

bari zuwa

karfe 3 sai mu tafi" "Allah yaya zai yi fada,

kana

so ya bata min rai ne?" ya kada kai, "bana son

kowa ya bata miki rai sakeena, kin gama

shiryawa?". Ta amsa, "na gama. Ka ga

kayan da

mami ta ba ni? Sunyi yawa Dr, kace ta

rage". Yace, "me yasa ke baki ce ta rage ba?"

"kunya

nake ji" "oh, nine mara kunya kenan?".

Tayi dan

murmushi, "ba haka nake nufi ba

yallabai". "to ai mami tasan kinfi karfn wadannan

tarkacen ne,

shi yasa ta baki su. Gaba daya shopping

din

makarnta ne. Bari in zuba miki a mota

ko?". Tace, "na gode!". Sai ga mami ta shigo.

"mami

barin in maidata gida, yaynta na jiranta

zasu

wuce". Tace, "yana da kyau! Sakeena na

gode, a gaida min mutan gidan. Insha Allahu duk

ranar da

na shigo fandagorin zanje mu gaisa da

umman

taki". Tace to.

Ya kwashe kaya ledoji hudu, mami ta riko hannayen

yaran suka fito, tayi sallama da

su iya.

Har mota mami ta raka su, tana tsaye

suka fice.

Suna tafe a mota suna hirar Mami, zcyar

mama gwanin dadi, surikarta na sonta, kuma ta

nuna

mata kauna.

Yayanta na waje yana ta faman duban

agogo.

Al'ameen yayi fakin suka fito. Yaran suka ruga

gunsa, take nan suka fara bashi labarin

ina da

ina suka je, kamar shi ma bai sani ba.

Bayan sun gaisa. Yace mama tayi sauri

ta fito da kaynta, don shi a shirye yake, ita kadai

yake jira.

Ta shiga ciki da sauri dauke da kayan da

ta

samo, sbd tana so ta nuna wa anti Rabi,

kuma ta dibarwa su ameer wani abu.

Haka kuwa aka yi, anti rabi na ta sa

albarka, ita

kanta ta samu mayuka masu tsadar

gaske, da

turare guda 2. Mama da yara suka fhto da kaya

suka zuba. Hankalnsa a tashe yake.

Ganin suna

satar kalln juna, shi yasa yaya yace, "ina

zuwa".

Ya shiga daga ciki don ya basu guri suyi sallama.

Ya zura mata ido yace, "sai nazo visting,

Ok?"tace, "shikenan, ina saurarnka".

"zanzo miki

da pictures din da muka dauka ki gani".

"to". Suka yi shiru sai kalln-kalln suke yi.

Idanuwnsa

tam da kwalla yace, "gskiya gobe ba don

da wuri

zaku wuce ba, zuwa zanyi. Ban ganki ba,

banji muryarki ba. Anya kuwa zan jure?". Haka

nan

nata idanuwn suka yi ja, ta bishi da kallo,

amma

ta kasa cewa wani abu.

Motsin fitowar yayanta yasa tayi firgigi, ta wuce

da sauri ta bude mota ta fada. Muryar

anti rabi

taji bisa kanta tana fadin, "to matar likita

a

sauka lfya, ace ina gaida umma da kyau da

kyau". Tace, "zata ji". Ameera kuwa kuka

take yi

zata bi ta. Hnkaln mama ya kara tashi,

tace,

"yaya mu tafi dasu mana" yace, "islamiyya ce

bana son suyi missing, kyale su kawai sai

wani

lokaci". Ya ja murfin mota ya rufe, yayi

mata

key. Al'ameen ne ya dauke ta, "yi hakuri

kawata,

anjima kadan muma zamu bi su". Bata yi

shiru

ba, amma ta rage sautin kukan. Suna

kalln motar ta bar harabar gidan, ameera kuwa ta

kara wage

baki. Al'ameen ya jefata a kafadarsa ya

rungune,

kirjnsa shima sai bugawa yake. Shi kansa

yana bukatar rarrashin, shi yasa yayi tsaye jiki

ba

kwari. Tsawn lokaci sannan ya dagota ya

share

mata hawaye. "Manta da anti, ba ma yi

da ita, tnda ta tafi ta barmu. Yi shiru, yi shiru. To

jeki

wajen momi, sai na dawo ko?". Tace,

"yaushe

zaka dawo?" "duk lokacn da nazo garin

nan zanzo insha Allahu".

Ya ajeta gaban mominsu, yace, "anti zan

wuce,

sai wani lokaci". Tace, "to mun gode

kwarai da

gaske. A gaida mutan gidan". "zasu ji". Ya wuce

yana dagawa yaran hannu.

har suka iso fandogari mama bata cikin

sukuni ranta bace yake kwarai. Ganin

Ummanta

yasa ta saki jikinta. Kowane sassa umma ta

turata, tace taje ta gaishesu kuma ta

gaya mata

an sulhunta. Gab da sallar magrib uban

dwk ya

dawo daga Kd gaba 1 siyayyar skul yai mata

bayan isha' suka taru a falo suna cin

abnc.

Umma ta baje masa kayan data sami a

gidansu

al-ameen yasa abarka,sann yace ta aje su

tukunna. Umma tace a'a Alh naga akwai

abubuwan ci wadanda zasu iya lalacewa,

yace

banason amsar kayayyakin nan amma

bakomai ki bata wadanda kike ganin zasu iya

lalacewa kibar

sauran.

Tayi murmushi Alh ho! Abdulkareem yace

danAllah kubar mata kayanta tayi amfani

dasu. Menene? Aiba fata akeyi ba kuma sani

kanka ne

Abba babu abnd zai gagara koda an sami

akasi

karka da mu Abba. Nasan surutai sunyi

yawa akan mama cikin gidannan haka bazai

hana ta

amsar kyauta daga masoyinta ba. Yace

Allah ya

shige mana gaba suka amsa da amin.

Yayan yaci gaba da fadin gsky yaron nan yana son

mama

kullum waya sau 2 sau 3 wkend kuwa

idan yazo

tun safe sai yamma. Umma tace ai ta

kare kuma tunda ba a waya a makaranta Abba yace

baki

tausayinsu kenan? Tace ina ruwana?

Suka fara

dariya mama ta hada rai. Abba yace ni

inaji kyaleta kinji yar Abba? Ta kara matsawa

gunsa

ta lafe. Yaya yai yar dariya yace abin

harda

shagwaba? Ido kamar an matse kwado

ba inji Umma. Duk suka fashe da dariya ita

kuwa kukan

shagwaba takeyi.

Washe gari da sassafe karfe 8am tare da

yayanta suka iso gidansu baraka sbd

shima yanason ya gaida innarsu. Ta kuwa ji

dadin

zuwansa ita da megidanta su kuwa

kawayen

suna can kebe lbr ya tsunke kamar kurna

na zuba. Ita dai baraka wangame baki kawai

tayi

tana mamakin wann kasaitacciyar

soyayya data

kullu cikin kankanin lokaci. Tabbas ta

shaida domin itama na tattalin kayan skul da

mama ta

kawo mata sun ishe ta tafiya skul. Jaka

inna

tasa albarka banda alhairin da AK yai

mata da megidan. Kafin ya gama sallama dasu

inna

mama da baraka sun sulale sun tafi

gidan goggo

wato kakar alameen. Harda manya goro

guda 10 suka satowa inna cikin wanda take

siyarwa

Goggo ta nuna nata murnar taga kishiya

suka

bata goro ta amsa ta jujjuyashi tace na

toshiyar bakine wann? Lallai kinsa in bar miki

mijin. To

naki wayon kenan? Suna ta dariya suka

fito ta

rakosu har zaure tana sa musu albarka.

Suna fitowa suka hangi yaya tsaye yana jira

suka

karasa da sauri, yi hakuri yaya. Ina

kukaje masu

yawon tsiya? Baraka tace mun danje

wajen wata kawarmu ce. Yace I see.. Daga zaure

inna ke

fadin kaji karya ko? Ni nasan gidan

goggo Hausi

sukaje kakar alameen. Ya kama baki

yace Allah ya shiryeku. Inna sai wani lokaci. Ya

bude

mota

ya shiga inna na fadin Allah ya tsare

agaida Rabi

da yara. Mama da baraka suka rungume

juna sannan ta shiga mota tana yiwa inna

sallama

yaja suka wuce.

[11/01 13:02] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***8

Suna isowa gida, me mama zata gani?

Motar

al'ameen aje gefe guda. Gabnta ya

yanke ya

fadi, haka ma yayanta ke mamaki, "wannan ba

motar al'ameen bace?" "ita ce yaya".

"mama

biyoki yayi?". Tayi shiru tana 'yar drya.

Yana

fakin yabe fadin, "kai wannan mutum yana

damun kansa da yawa. Pls ki gaya masa

ya rage

sonkh, kaq ya zame masa illa". Ta sauke

ido

kasa tana murmushi, tana kuma murzar zobensa

da ke yatsanta". Yace, "je ki mana, tnda

ba zaki

iya gaya masa ba". Tace, "yaya kenan".

Ta fito yaynda yayan ke fadin, "nayi laifi

ko?". Ta kada kai, "a'a wlh".

Ba shi ckn motar, sbd haka ta tabbatar

yana falo.

Don haka ta wuce ckn gida. Ido waje

tana

magana, "umma sai naga motar al'ameen a

waje?" tace, "nima haka abbankuya gaya

min.

Yana can falo tare da alhajin"". Ta nemi

waje ta

zauna har da tagumi. "au zama kuma zaki yi?"

"ummi kince suna tare da abba, sai kuma

imje?"

tace, "to zauna. Amma kinsan dama ku

yake jira

ku dawo ya maida ki makrnta ko?". Tayi shiru.

"saura kije ki shantake da surutu. Sannan

ki gaya

masa don Allah ya rage sonki, zai iya

zame masa

damuwa". Tuni take kallon umma ido waje, har ta

wuce ta

bata wuri. Ta zabga tagumi hannu biyu

zugum!

Tunaninta yaya zata yi ta dumfari

al'ameen da wannan maganar? Tabbas ita kanta

tasan

al'ameen ya makance a sonta, da zai

rage din da

zata so hakan, don bata son duk wani

abnda zai raunana mata shi.

"Mama!" taji an kwala mata kira, ta dawo

daga

duniyar tunani firgigi, ta dubesu tsaye

bisa kanta.

Abba yace, "tunanin me kike yi?" tace, "ba komai

abba". "to yana falo, kiyi sauri ki ganshi

muce.

Wai rokona yake in barshi ya kaiki, tnda

duk

hanyar daya ce. Nace masa a'a, ya barshi yaje

gun aiknsa". Jiknta ya kara mutuwa, ta

juya

salalau-salalau. Yayanta na fadin, "ni dai

nace ta

gaya masa ya rage sonta. Dis is 2 much!". Abba

yace, "duk wannan ma bai taso ba,

amma a

ganshi tare da ita a mota, ai zan shiga

bakin

duniya, kuma daga ckn gdn nan maganar

zata fara. Ba ni a ckn wannan tsarin, ba wai

kuma don

ban yarda dashi bane. Je kayi wanka kayi

shirn

komawa". Ya wuce, shi kuma ya wuce

sashn da ya kwana don yin wanka.

Kwalla ta tsaya take sharewa a kofar

falon, zallar

tausayn al'ameen ne ya tilasta mata

zubar su.

So ba zai taba zama laifi ba, amma ya kamata

al'ameen ya rika bi a hnkali, kar son da

yake

nuna mata ya zama laifi a wajn iyaynta.

Sai da ta natsu sosai ckn ranta, sannan

ta tura kofar ta shi shiga tare da sallama. Ya

amsa yana

kallnta, ta wuce ta zauna rai bace. Da

sauri ya

matso gunta ya tsuguna, "da inga irhn

wannan fuskar taki gara na kwanta gadn asibiti

sakeena.

Gaya min waye ya taba min rayuwa ta?".

Gaba daya tsigar jiknta sun tashi, ta dan

numfasa

tace, "kai da kanka ka tabani Dr." "ni? Me nayi?"

"nasan kana sona Dr, ni kaina zan iya

dafa

Kur'ani in rantse. Wlh yadda kake ji haka

nima

nake ji. Bana son kana tsananta damuwa ckn son

da kake min, domin ina jin tsorn kar wani

abu ya

illata min kai. Ganinka da nayi yau ya

fadar min

da gaba ba kadan ba. Wnda ya tabbatar min

cewa zaiyi wuya jiya in kayi barcin kirki,

sbd ba

muyi waya ba.

Me yasa? Kar ka mance makrnta zan

koma, inda ba waya, sai fa in kazo visiting. Kana

nufin ba

zaka yi sukuni ba tsawn wannan lokacin?

Rashn

sukuni ba shi zai tara maka damuwa ba?

Kai fa likita ne. Ka gaya min me yawan sa

damuwa a

rai yake haifarwa?"

Yayi zuru yana kalln ynda idanuwnta

suka kawo

kwalla. Ta kara fadin, "tmbayarka nake, ka gaya

min?". Ckn sanyin murya yace, "abubuwa

masu

dama da kan iya nakasa lafyar mutum.

Amma

kar kiga laifina sakeena, sonki nake yi". Kwalla

suka malalo bisa kuncnta, lebe na rawa

tace,

"yayi yawa Dr.! Ka rage don Allah, bana

son na

rasa lfyrka". Tasa hannaynta da sauri ta rufe fuska,

ta

ja

numfashi mai sarke da kuka mai tsuma

rai. Wani

kululu ya tokare masa wuya, kansa ya

dau zafi, zcyrsa na zugi tare da tashn hnkali. Da

kyar ya

kalato miya a baknsa, ya iya fadin, "SA...

SAKEENA!".

Ta dago ido jajur! ta dubeshi. Ya mika

mata hankicif, "don girman Allah ki gnge

hawayn nan

Sakeena. Kin kuwa san ciwon da kika

dasa min

yazu? Komai zai iya faruwa dani, muddin

hawaynki ya ci gaba da zuba". Tasa hannu ta karba

ta goge kwallan ta

numfasa ta dubeshi a hnkl alkawarin da

mukayi

wa juna Allah zai tabbtr mana dashi nima

ina

sonka Dr. Ya koma dirshan ya zauna farin ciki ya

mamaye zuciyarsa yace duk jawabin ki

na yarda

dasu sakeena. Kuma zan kiyaye

shawarwarin da

kika bani, tare da yin adduar Allah ya sanyaya

min zuciyata duk lokacin da ciwon son

ganinki ya

kamani, rokona gareki shine ki taimakeni

ki daina

zubda hawayen ki ko alama banason ganinsu.

Tace daga yau bazan sake ba, muddin

ina ganin

ka cikin nutsuwa.

Yayi dan murmushi an gama my princess.

Tace to yanzu ka tashi in rakaka ka kama

hanya ka

isa wajen aiki da wuri. Yace a'a kar muyi

haka

dake kije ki shirya ku fito kina gaba a

motar Abba ni kuma ina take miki baya. Kash!

Saidai

babu jiniya dana makala kowa yaji ya

kauce

hanya gimbiyata zata koma skul. Ko ba

haka ba? Ta dan shagwabe gsky ba haka akeyi ba,

ba haka

akeyi ba Dr! Aidai zaka sa Abba yayi min

fada.

Ya zura mata idanu yana dariya to

shikenan bari inyi gaba tunda kin amince min..... Ka

zama

prince ba ta tari numfashinsa. Ya kara

rausaya

kai ah! Lallai ngd. Ya mike to muje ki

rakani. Ta tashi suka jero na shiga na gaida goggo.

Ah haba

yaushe? Dazu da mukaje gidan Inna ta

da yaya.

Amma kin kyauta naji dadi nima idan

nabar nan zan shiga in kai mata cfane karfa kiyi

kishi. Tayi

yar dariya aini bana kishi da goggo, sbd

me? Ya

tambayeta yana kallonta ido cikin ido ta

bashi amsa sbd aronka na bata!

Ya fashe da dariya zan kuwa gaya mata

idan

ta zauneki ba ruwana. Sukaci gaba da

dariya har

gaban mota ya bude ya shiga ta rufe nasa "take

care" Allah ya tsare. Ameen kikace arona

kika ba

goggo ko? Ta tura masa hula gaban

goshi ta

ruga cikin gida yabita da kallo duk kasala ta

rufeshi. Ya sauke wawan numfashi ya

gyara

zaman hular yana kada kai fuskarsa

dauke da

murmushin kauna. Yayiwa motar key yayi ribas

zai wuce kamar walkiya ta bullo ta daga

masa

hannu da sauri ya dago nasa fara'arsa ta

karu.

Hanklinsa ya kwanta yaga abar sonsa. Bayan ya

gama da goggo da kanta ta

kaishi ya

gaida inna daga nan ya tambayi baraka

don ya

sha jin lbrnta a bakin mama. Ta fito suka

gaisa babu wanda baiyiwa hasafi ba

musamman

baraka da yake ganin zuwa wajenta

shine silar

haduwarsa da mama yarinyar da yakeji

tamkar itace ransa. yana fitowa ya shige mota ya

doshi

babban titi yana kawo kai motar Uban

dwk na

hayewa kwalta. Abba bai sahida shi ba

Amma ita mama tuni suka hada ido sukaiwa juna

murmushin mmki nan da nan ya takewa

motarsu

baya wann sa'a da yawa take (dan anace

saida

ya bitan kuwa). Cikin kuzari yake tukinsa suna

tafe yana biye dasu a hnkl har zariya

daidai

shataletalen kofar doka take cewa Abba

ko

kasan Al-ameen na binmu a baya? Ya dan dubeta

kadan ya juya bansani ba ina yake? Tace

gashi

can bayanmu ai tun daga fandogari tare

muke.

Yace oho! Nidai ina ganin mota tana bina a baya-

baya ban ganeshi ba.

Kofar get din asibitin (A.B.U.T.H ZARIA)

daura

da kamfanin maizar nan sukayi fakin

kowa ya fito. Ashe kai ke bina a baya? Ya dan

sunkuyar

da kai yace ai ina fitowa gidan kakata na

ganku.

Yace yayi kyau to bari mu wuce aikai ka

iso gida ya amsa eh yana satar kalllon mama. To

shikenan mama mu wuce . Ya koma cikin

mota itama ta

shige yayi azama ya rufe yana fadin a

sauka lfy

Abba. Ya amsa amin. Idanusa na kan mama

sukaja suka tafi.

Alameen ya kama aiki kamr yanda mma

ta

maida kai ga karatunta amma zukatan

suna cike da tunanin junansu. 43 days cif da

komawarsu

kasancewar sun koma a tsakiyar mnth

shiyasa ba

ai musu visiting ba sai nxt mnth ending.

Kai sun sha wuya musamman dr da yake ganin

kamr

43yrs sukayi ya kosa sosai yazo domin

lahadin

ce yake rawar jikin zuwa yaganta.

Isowarsa kenan da safe ogansu na sashin Doctors

ya

kirashi ya mika masa takarda tare da

cewa zai

representing dinsa a taron fida na arewa

wanda za*ayi a bauchi. Nan take hnklinsa ya fita

daga

jikinsa a kasalance ya dawo office dinsa

ya cilla

paper din on table ya dora hannu aka

kamar ya kurma ihu sai innalillahi kawai yake

furtawa!

Wayyo Allah na shiga 3! Tamkar ya mutu.

Jiyayi anyi knocking table dinsa ya dago

ido

jajur! Ya dubi mutumin dake tsaye yaya dai? Yayi

guntun tsaki yace dr lawan yaushe ka

shigo?

Yace jst nw menene? Yace noting kawai

banson

zuwa bauchin nan ne gsky ina da abinyi wkend

dinnan kuma idan ta raya min zanki zuwa

saidai

mu kwashi yan kallo da prof! Tofah. Ya

ware ido

sosai yace kai lallai kana neman barin kujerarka!

To don me? Yace ba damuwata bace.....

Ya

katseshi look Alameen ban taba jin haka

a

bakinka bana tabbata uzurinka me karfine amma

karka bata 10 1 bata gyaru ba. Kayi

hakuri kawai!

Kai tsaye yace bazan iya ba! I want to

see her!

Raina namin ciwo sosai konaje seminar nan oga

bazai sami bayanin da yake bukata ba.

Ya bude

baki yace mutumina kace U re in luff

kawai! To

menene prob din? Nxt wk basai kaje ba. Yace

bazai yiwu ba boarding skul take sunday

za'ai

musu visiting day idan ya wuce sai nxt

mnth,

mundade bamuga juna ba. Cool dwn dr naga ka

harzuko dayawa

amma

shawarata kawai kayi hakuri. Itama

bazata so

taji ka sami prob da aikinka sbd ita ba, I

believe she wl understand ur excuse duk ranar

daka gaya

mata.n

Yaysi shiru yana nazarinmaganganun

hakika

yace wani abu daya tuna irin nasihar da sakeena

take masa akan ya daina matsantawa

akansa

akan soyayyarsu somin sun amince da

juna. Ya

numfasa yace na hakura dr lawal, sky da hnklina

yayi mugun tashi ina bukatar ganita dr.

Aikai

kana da mata kasan sirrin abun. Yayi yar

dariya

ya buga kafadarsa mutumina ka tashi daga dr ka

koma mr lover-lover tunda dai ka amince

bari na

koma office. Yaushe zaka tafi? Idan mun

tashi

I.S.A. To a dawo lfy ya amsa ameen. Ya wuce

yana me lover-lover! Yayi dan tsaki yace

kp quite

my frnd! Yayi dariya ya fice.

Ranar lahadi cikin skul kowacce kagani

tana cike da farin ciki sbd yau zasu ga mutanen

gida wuri

ya rincabe da baki kala kala sun zauna

ana hira

da ciye ciye kusan mama ce kadai ke

kaiwa da komowa tana bilayin neman ta inda dr zai

bullo.

Wanda dalilin zuwansa ne yasa ba

wanda yazo

mata daga gida. Amma har la'asar ta

bada baya ba lbrnsa. Tun tana fitowa har tay

zamanta cikin

hostel. Tunaninta meya hana shi zuwa?

Babu

amsar data fara zuwa ma ranta sai wata

gagarumar matsala ce ta rashin lfy. Anya kuwa

rashin lfy zata iya hanashi zuwa yau? Kai

babu

makawa yana kwance ranga ranga

baisan hakin

da yake ciki ba nan take hawaye suka tsnike

mata harda na zuci kanta yayi dum! Har

cikin

idonta takejin ciwon har dare tana

kudundune a

gado duk iya rarrashin da frnds dinta sukayi a

banza. Bata iya cin komi ba sai jiri ke

dibarta

idan ta tashi sallah ba bacci jikin yaci

gaba da

dumamewa kafin safiya ta kwana a skul clinic.

Wasa wasa fa mama jiki yaki dadi.

Kwananta 2 a

asibitn makarnta, amma abu kullm kara

gaba

yake. Zazzabi, ga rashn cin abnci. Ko an matsa

mata amayar dashi take yi, duk ta

galabaita ta

fita hayyacnta. Ganin haka yasa

shugabar

makrnta ta tura babban asibtin koyarwa dake

zariya don ta sami kulawa sosai. Nan

take aka

bata gado, metiro din hostel ke jinyarta.

A wannan ranar biyar na yamma Dr.

Al'ameen da Dr. Lawal suka hadu a ma'ajiyar

motoci,

kowanne

yayi fakin ya fito, "Ah! Mr. Lover!". Fuska

ba

walwala yace, "Don Allah ka daina, kar ka

ynka min sabn suna". Ya matso yana masa

drya. Suka

tafa, "to ya aka yi? U look very weak, me

ke

faruwa ne?" "menene ma bai faru ba? In

gaya maka tnda na dawo Bauci bani da lfya,

kawai

bankadar magunguna nake yi kar in

kwnta

warwas!". Ya nuna shi yana masa drya,

"bebinka ko? Come on kar ka damu, zaka ganta da

zarar

wata ya kare. Zaka rnd ne?" "no, kawai na

fito ne

sbd bana son kwnciya a gida, tunani ke

damuna" "ok, to zo ka raki ni female ward in duba

wata

yarnya da na kwntar dazu da safe. Na

barta

uncncios, ban sani ba ko ynzu ta fara

gane mutane". Yace, "ba matsala, muje".

Suka wuce yana fadin, "ai naji oga yana

ta fada,

wai report din nan kamar ba kai ka rubuta

shi

ba". Yace, "kyale dan rainin wayau, nima ina

jinsa tn jiya ya fara conplain. "Dr. Lafai ka

kuwa

zauna wajn seminar nan? Naji kana

kame-kame

ne?". A raina nace, "ai sai kayi, wa yace kaki

zuwa da kanka? Ai kadan ma ka gani ckn

aikn

magudi".

Dr. Lawal ya kama drya, "bansn ka da

haka ba mutumina, gskya wannan baby ana ji da

ita"

"sosai ma".

Suka fada dakin ckn natsuwa. Kai tsaye

wajn

gadn sabuwai mai jinyarsa ya dosa, al'ameen na

biye dashi. Tana kwnce rabin jiknta na

rufe, gaba

daya ta rame, fuskarta ta tsuke kwarai.

Alameen bai gasgata idonsa ba shiyasa

ya runtse ya sake budewa yayin da dr lawal

ke

tambayar mai jinyarta yaya dai mama?

Ta kuwa

tashi? Tace har yanzu dr amma da aka yi

mata allurar dazu ta motsa. Dokta lawal bai

kara fadin

komi ba sbd mamakin yadda Alameen ke

zare ido

yana takawa a hnkl bakinsa na ambatar

Sakeena! Jnkl tashe ya kalli dr lawal yaushe aka

kawota?

Yace dazu da safe kasanta ne? Sakeena

ce.

Yace yes sunanta kenan. To ai itace

nake baka lbr. Baki sake yace kai danAllah?

Ya dubi mama kamar yayi kuka meya faru

da ita

mama? Tace kawayenta dai sunce tun

ranar

lahadi wai ko babu wanda yazo wajenta visiting

shine take ta kuka taki cin abnci har abin

ya

zame mata ciwo. Ina ganin ma principal

ta aika

aka gayawa iyayenta don suzo suga halin da take

ciki. Tuni ya nemi kujera ya zauna yana

fadin

Innalillahi......! Kaga irnta ko dr lawal?

Yace be a

man karka manta acikin ward muke ido jajur

yake dubansa dame-dame ka shirya

mata? Yace

karka damu duk abnd ya dace na riga na

bata

duba folder din kagani. Ya karba hannunsa na rawa

ya karanta

abnd ke

rubuce dole tasa ya gamsu da abubuwan

da dr

lawal ya shirya mata don yasan abnd

yake. Amma da son samu ne a bata maganin

da zata

warke yanzu yanzun nan shi yake so. Ya

mika

masa folder yace is this ur only plan?

Yace zomuje daga waje... Hodijan! To nima

zanyi daga

wajen office sai kuma naje gida In Shaa

Allah!

Al'ameen yace, "no! I cnt go any where.

Dr. Lawal je ka gama aiknka ka koma gida".

Maman

mkrnta bata gane ba, don haka ta

tambaya,

"haka dai kasn sakeena ne?" Dr. Lawal ya

bata amsa, "shine wnda zata aura, kuma

likitnmu ne a

nan asibitn". Da mamaknta tace, "ba

shakka!

Lallai baiga ta tfya ba, sai yaga mata ta

mike. To Allah ya taimake mu, ya kawo sauki da

gaggawa". Suka amsa da amin.

Ya kai hannunsa ya dafa saman goshnta,

ya zuqa

mata ido, ckn zcyrsa kuwa tambaya yake,

"why? Why Sakeena?". Ya kada kai yayi dan

tsaki ya

sauke numfashi mai dauke da hucin zafi.

Anan

Dr. Lawal ya bar shi, haka maman

makrnta ta bashi wuri, ta fito ta baza tabarma tayi

kwnciyarta tana hutawa.

Ya maida kallnsa bisa ledar ruwan da ake

kara

mata, kamar yasa hannu ya kara gudnsa

ko zaisa sakeenarsa ta mike. Ya rike kai hannu

2-2, zufa

yaci gaba da kwarara ckn jiknsa. Ya dago

kai a

hnkali ya ci gaba da kallnta, yana hadiye

hawayn idanuwnsa. Ji yayi an dafa shi, muryar Dr.

Lawal

ke magana, "an kira sallah Dr." ya dube

shi

gwanin tausayi yace, "har ynzu fa bata

farfado ba". Dr. Lawal yace, "come on al'ameen,

ka

barwa Allah komai mana. Taso muje

muyi sallah

mu dawo"

ya mike yana ajiyar zcya, suka fice yana waignta.

Cikn sujada ya dade yana

addu'ar

neman agaji wajn Allah.

Tare da Dr. Lwl suka sake dawowa. Tun

daga

shigowarsu suka hngo maman mkrnta dafe da

hannun da ake kara mata ruwa, kamar

baknta

motsi yake? Al'ameen ya kwaso sauri iya

dire

gabnta. Dr. Lwl na biye da shi, fadi yake, "matsa!

Matsa mama." maman makrnta ta kauce

da

sauri. Ya zauna ya kamo hannun

sakeena, yana

kira. Ita kuwa sai zare ido take tana dube-dube.

Bata gane inda take ba. "yaya dai?" Dr.

Lwl ya

tambaya. "she is back!" ya bashi amsa,

jiknsa na

rawa. Gaba daya suka dauke hnkaln masu jinyar

dakin zuwa gare su. Kowa sai kallo yake

yana

Wa kansa tambayoyi.

Alameen kuwa kira yake sakeena!

Sakeena! Ta zura masa ido sannu a hnkli brain

dinta ta ta

dawo aiki idanuwanta suka fara

washewa face

din da takeson gani ta bayyana a idonta

shiyasa ta rage kallon da take masa yace nine

sakena!

Kiyi magana naji hawaye suka tsinke

mata shar!

Shar! Ya zaro hankici ya shige share

mata. No pls karkiyi kuka my Queen! Dr lawal ya

yafito

maman skul da hannu ya juya suka fice

ita kuwa

sakena kallonsa takeyi har yanzu bata

gasganta abnd take gani ba. Nace ki daina kuka

nine

Alameen dinki.

Kwallar basu daina sauka ba tace a ina

nake? Ya

hadiye hawayen da suka cika masa ido yace

asibiti ne sakena me yasa zaki kwanta

ciwo?

Tace dama lfyrka kalau ka kasa cika min

alkawari? Ba haka bane sakena ogana

ne ya turani seminar bauchi ba yadda zanyi ne

kinsan

yanayin aikin kuma dole nayiwa

shugabana

biyayya.

Ta runtse ido ta matse hawaye sannan ta bude

tana kalllon sama tace Allah nagode

maka daka

sa tunani na ba gsky bane. Ta maido

kallonta

gareshi taci gaba, gaba 1 tunanina ya tsayane ga

rashin lfy ce kadai zata iya hanaka zuwa

guna na

yarda na amince da hakan kuma zuciata

tana

kara tabbatr min kwance kake magashiyan.

Bansan ciwon nan ya kamani ba dr amma

nasan

yawan tunanina da tsananin da zuciata

ta

shiga.jikinsa ya kara mutuwa tausayinta ya kara

lullubeshi ki yafe min sakena ISA bazan

sake ba

ni kaina naji ajikina na tsananin rashinki,

tace ba

laifinka bane Allah na yarda daka kai farin ciki

nakeyi da Allah ya nuna min kai cikin

koshin lfy.

Yadan numfasa yace ngd sakenata zaki

sami

sauki a hnkl dr lawal ya shirya miki magaunguna

masu kyau da zasu taimaka ki samu

sauki kuma

ga Alameen dinki a kusa dake.

[11/01 13:07] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***9

Ta dauke kai tana murmushi. Ya bita da

kallo

yana jin kamar ya tsaga zcyrsa ya saka

ta.

"sakeena!" yayi kirnta, ta juyo ta dube shi, "ya

zaki juya baki ce min komai ba?" ta

lumshe ido.

"ko ganina ba zaisa ki warke ba?". Bata

bude

idon ba ta amsa, "sai dai in jikaka likita in sha".

Yayi 'yar drya, "ko? To in shiga bokitin

can

kenan?" "Um" "zan shiga fa! Da gske

nake yi. Kin

wani rufe ido, ko labari zaki bani" "uhm...." ta

sake fadi. Ya gyara zama yace, "to ina

jinki, bani

in sha".

Tayi shiru, "ko barci kike ji?" ta bude ido

ta kalleshi, idanuwn ta sun dan kada. Ya

kura mata

ido, "yaya dai?" ba komai" "a'a sakeena.

Me ke

miki ciwo?" "kar ka damu"

Ya kara matsowa, "ba zaki gaya min ba? To wa

kike so ki gaya wa wnda ya fi ni? Ki gaya

min shi

in kira miki shi" tace, "cikina ne kawai ba

wani

sosai bane. Dr. Nasan zai daina". Rai bace yace,

"ya aka yi kika sani?" tace, "sbd ina

ganinka Dr.

Allah kar ka damu, ba sosai bane". Ya

dafe goshi

tare da sauke numfashi, "da akwai maganin da

yafi wannan da na baki sakeena!".

Ta yunkura tana kokarn tashi, "ina zaki?"

"zan

tashi zaune ne, don in nuna maka na ma

warke" "no, ki kwnta na yarda kin warke". Ya sa

hannu

ya maida ta, ya kara ja mata mayafi,

"kinsan

abnda nake so da ke?" ta kada kai. "duk

snda aka sami mishkila baki ganni ba, don

Allah ki

daina mummunan tunani a kaina. Kin ji?".

Tace,

"insha Allahu bazan sake ba". "kinga

haka ake yi, idan ban ganki ba inyi hakuri, haka

kema

in baki

ganni ba kiyi hakuri. Shikenan baza muyi

ciwo ba

ko?" "gskya ne. To bani labarin Bauchi.

Ya garin yake?" "bansan komai ba game da garin,

domin

nima a yamutse na shige shi. Bansan

ko'ina ba,

daga dakin taso sai dakin barci na......."

"gaskya ba haka ake yi ba, ba haka ake yi ba

Dr.". Ya dan murmusa, "ya ake yi

sakeena?" "ni

dai ka bani labari" "ok labari? To saurara

kiji". Ya

lumshe eyes ya zazzage mata halin da ya shiga,

kaf a bauchi. Ya bude idon a hnkali, suka

kura

wa juna eyes, "kinji labarin?" "naji, amma

wane

bayani ka rubuta a wannan shiriritar?" "me kuwa

banda shiriritar. Kinga shi bai sami abnda

yake

so ba, nima ban samu ba" "magudi ko?"

"ba shi

bane. Allah haushi ya bani" "nima haka" "Allah

ko?" "ah! To bambance min zukatan" yayi

drya

ya lakuce mata hanci, "kin kureni". Ta

kauda kai

tana murmushi. Hira fa ta tsinke, sun ma mance

inda

suke. Dr.

Lwl ne ke tsaye hannaye ckn aljihu,

sannan

al'ameen ya dago ya dube shi. Yayi

murmushi, "mr. Lover lover, kace ba haka ba, ynzu

sbd Allah

bayn likita, kai wanene?" yace, "al'ameen

ofcourse! Ko my princess?" "ahaf! Ita

tana ma da

bakn magana ne? Ta dare min gadn patient, ashe

duk karya ne lfyrta lau". Suna drya yace,

"banda

sharri" "tsakani da Allah haka mai ciwo

yake?

Well ku dai kuka sani. Ni zan wuce gida" "da wuri

haka?" "da wuri? Lallai ne. To duba

agognka ka

gani".

Ya dubi agogo cike da mamaki, "12 saura

kwata?" "kana tmbaya ne? Baka yarda ba kenan".

Yayi shiru yana kalln mama.

Dr. Lwl ya kara matsawa yana duba ta

yana

fadin, "ina fatan dai kayi issha'i?" "ina fa!

Shi yasa nake mamakn gudun lokacin". Yayi

rubuce2

ckn file din, ya rufe "ina zaka san lokaci

na gudu,

kana kalln mai kyau. Nan zaka kwana?"

"yes, amma bari muje nayi sallah. Sakeena

inje inyi

sallah ko?" tace, "maza hnzrta". Suka yi

sallama

da Dr. Lwl yana ta yi mata tsiya, sai da

taja mayafi ta rufe fuska sbd kunyar

maganganunsa.

Sun fito dr lawal ke tambyrsa donAllah

ina ka

samo wann sarauniyar kyau haka? Yana

murmushi yace itama yar niger state ce iyayenta

yan fandogari, yace gsky yarinyar tayi ko

kasan

na kusayin barmbabama? Kamr yaya?

Yace aini

nan na dage ne iya karfina in samu ta warke

saina gabatr da kaima. Yaja ya tsaya ya

watso

masa harara me kake nufi? Ya kamoshi

yana

dariya a'a dr maida wukar pls! Aini an wuce nan

wajen tunda dara taci gida. Trust me wllh

tuni na

janye kudurina kasan ni banda rufi ya

fizgoshi

come on mu tafi mana ai ya wuce. Yace bakikkirin

nake ganinka bazan iya jerawa

dakai

ba in banda iskanci ma last year kayi

aure

hange-hangen me kakeyi? Ya kyalkyale

da dariya karkayi zato ba daina son matata nayi ba

nikaina

bansan abnd ya rikitani ba amma ina

baka

shawara ka gayawa sakena ta rika sa

nikab kyaunta is too mcuh gsky! Ya murtuke

duk kishi

ya cikashi ya dunkule hannu ya nunashi

"kayi

sa'a kaine wllh dana farfasa maka baki!"

Yace fasa mana nima nasan I deserve it but is

nt my fault. Alameen yace u noe wat? Ka

kyalemin ita ni zan dinga duba kayata.

Kaga

kuma inda baka isa ba kenan, ya zura

masa ido yace I noe wat to do! Ya wuceshi da

sauri

yana

kwafa. Dr lawal ya bishi da gudu yana

fadin do

ur best my frnd ina maka fatar Allah yasa

sakeena matarka ce. Suka jeru suna kaoon juna

ya amsa ameen ameen kuma ya isheka

haka! Ya

fashe da dariya suka tafa mr lover lover!

Suna

tafe yana tsokanarsa. A taikace Alameen nan ya

kwana duk da mama ta roke shi akan ya

koma

gida abinsa amma ya kafe don yasan ko

ya koma

gidan hankalinsa bazai taba kwanciya ba balle ya

samu yin bacci.

Kafin a sallameta sai da iyaynta suka

samu

labari, suka isa asibitin. Bayan taji garas

aka sallameta, principal da kanta tazo da

mota aka

wuce da ita makrnta, suna ta kewar juna

da Dr.

******

Karshn wannan watan Allah ya yarda ya sami

zuwa mkrnta ganin sakeenarsa. Wuri na

musamman ta tanadar musu, shoppn

kuwa har

maman da tayi jiyyarta sai da ta samu.

Sun tsunduma ckn hirar dnya ckn jin dadi da

farntawa

juna rai.

Har gaba da azahar yaya Abdl-kareem da

yarnsa

suka iso. Kawai ji tayi nana kirnta wai tayi baki.

Tana isowa ta hngo su ameer, ta kwaso

gudu ta

rungume su, suna ta murna. Ta koma gun

yaynta

tayi masa sannu da zuwa tare da tmbayar anti

Rabi. Yace, ita ma taso zuwa, amma bata

jin

dadi ne, tana kwnce. Tana drya tace,

"Uhmmm....

Nasan maganar" "ban gane kin san maganar

ba?""ai da kaji anti na ciwo to ta kamu

ne". Yayi

murmushi, "gidanku! Ashe baki da

kunya?"

"wayyo yayana, ba haka bane. Allah ya bata

lfya". Du koma gun su ameer, "kuzo muje,

yaya

al'ameen na nan yazo". Suka rankaya

gaba daya

wajnsa. Yaran na hango al'ameen, ameera ta

kwala masa kira, "yaya!" ya juyo cike da

mamak

ya tarbe su. Sama yayi da ameera,

bakinsu yaxi

rufuwa. Bayn sun natsa, al'ameen ya gaida

yayan,

sannan ya koma kan yarn yana ta biyewa

shirmensu. Mama ta fiddo kayayyakn da

suka

kawo mata, harda lafiyayyn abinci da soyayyar

miyar kaji, ga drnks masu sanyi. Ta zuba

wa

kowa suka ci, ga ice cream din da

al'ameen ya

kawo manyn robobi, su kai ta sha. Suna yn azahar

suka juya, yarn basu so

hakn ba,

dadynsu ne ya takura musu, domin suna

son hira

da yaya al'ameen. Shi kuwa dan gogan

bai baro bakori ba sai shida na yamma ckn kewa

da

tunanin juna mai yawa.

Haka al'amura suka kasnce, duk kashn

wata ya

samun kai mata ziyar. Idan suka samu hutu bata

zama a fandogari, tana minni ko abj sbd

al'ameen yafi samun saukn zuwa ganinta

duk

sati. Rantsatssiyar soyayyarsu mai ban

sha'awace, domin tana da tsafta, basu da burin

da ya wuce na aurn juna.

Sannu a hnkali mama ta fada zangn

karatu na

karshe, jarabawa kawai suka fusknta.

Kowa ya zage damtse yana neman ya tsallake

kalubalen

da ke gabnsa, ranar kawai suke jira.

Yaynda

iyaye da 'yan uwa da abokn arziki suka

dukufa taya su addu'a, Al'ameen na gaba-gaba.

Kwatsam! Sakamakn takardn da suka

tuwa wata

jami'ar binciken cututtukan kwakwalwa

da ke

Rasha ya fito, bayan shekara 1 wa wata 2 da

aika takardun.

Su 3 ne suka yi nasara, 1 daga ibadan, 1

daga

Legas sai al'ameen daga nan arewa.

Wayyo Allah! Wannan tfya tayi masa bazata,

ynda ya

kosa mama ta gama makrnta a sa musu

rana!

Ga kuma tfya ta fado masa na watanni

har 9. Yaya kenan?

Hakika al'ameen na farn cikn wannan

nasara,

tare da godewa Allah. Amma wani

bangare na

zcyarsa cike yake da damuwar nisan da zai yi,

wnda zai kara tsawn lokacn aurnsu. A

tunaninsa

da zarar ta gama mkrnta za'a saka ranar

aurnsu,

wnda ba zai wuce wata 2 ba don kammala

shirye2. Ynzu mecece mafita?

Sati 3 cur! Yana kai kawo don kammala

takardun

da suka kamata tun daga 9ja har

Rashan. Duk da haka damuwr da yake kaynta na

ckn

zcyrsa tana

wahalar dashi kwarai da gaske.

Yau komai ya kammalu a hannunsa,

kuma ana sa

ran saura kwana 8 jirgnsu ya daga zuwa kasar

Rasha. Yau din ne ya iso gida, amma don

ya

kawo kuknsa wajn mahaifnsa tare da

neman

mafita. Yana zaune cknsu, da ka dubi ynda yake

maida jawabn zaka gane yana ckn

damuwa. "ba

wai bana farn ckn wannan ci gabn bane,

matsalata sakeena. Dole za'a ce sai ta

dawo za'a sa biknmu".

Mami ta fara magana, "wannan wajibi ne,

kaima

ka sani......" "bana son haka mami, ya

kamata

kuyi wani abu. Ko da ranar a sanya kafn in bar

kasar nan". Dady yace, "saurn me kake yi

na

neman asa ranar kafn ka tafi? Yarnyar

nan

bakina da na babnta yace min an baka ita, bana

jin akwai wani abnda zaisa ya sauya

baki. Uban

dawaki dattijo ne na kwarai, kuma

sakeena na

sonka, tamkar ynda kake son ta. Insha Allahu

zaka dawo ka sameta a matsaynda ka

barta,

watau matar da zaka aura".

Kwalla suka cika masa idanu,yace, "na

fahmci duk abnda kuke nufi dady, sai dai zanfi

samun

natsuwa idan da zaka taimaka min ka

koma wajn

abba ka kai masa kuka na. Pls dady ka

taimaka min". Gaba daya jiknsu yayi sanyi, barin

mami.

Ta dubi marafa ckn taushn murya, "ka

taimaka

masa alh. Ko ya sami natsuwar karatun.

Allah ne ya jarabe shi da tsananin son yarnyar

nan. Babu

ynda muka iya da al'amarn Ubangiji, illa

taya shi

da addu'ar fatan alkhairi".

Ya sauke numfashi, "kema knsan dole in je, don

bani da wani farin ckn da ya wuce na

al'ameen.

Kawai nauyn uban dawaki nake ji, sbd

tun farko

ba haka muka yi dashi ba". Taceh "ai muna da

kwakkwaran dalili, nasan shima zai

fahimci

uzurnmu"."haka ne, karka damu

Al'ameen, ina

tashi daga nan Fandogarn zan wuce. Allah ya

shige mana gaba".

Sai a lokacn ya saki fuska, murmushnsa

ya

bayyana sirrin zcyrsa. Ya rarrafo ya aje

kansa jikn marafa, "na godo sosai Abbana". Ya

dafa

kansa yana sa masa albarka.

Kamar yanda marafa yayi alkawari bai

bata

tym ba fandogari ya nufa shi kadai yayi sa'ar

samun uban dwk a gida. Bayn sun nutsa

ya

kwashe abnd ke tafe dashi kaf ya gaya

masa nan

take Abba yace ni kaina nayi wann tunanin tun

randa na sami lbrn taiyarsa. Amma ban

furta ba

tunda baku bukata ba sbd haka Alamen

yayi

tunani, yaushe ne zai tafin? Cikin fara'a ya amsa

saura kwana 8, yace

to

kuna iya kawo komai konan da jibine sai

asa

ranar. Bakinsa har kunne yace mashaa

Allah kai mungode Alh Allah yasaka da alhairi.

Yace kai

haba ai duk meson naka ya gama maka

komi. Ya

kara godiya sukai sallama cikin nishadi.

Ba karamin farin ciki Alameen yayi ba kowa

nata

murna. Ranar litinin tawagar mata da

manyan

maza 2 daga lafai dauke da kayan sa

rana suka sauka gidan goggo hausi tasawa kaya

albrk sann

suka wuce gidan uban dwk harda innar

baraka,

sbd kara sassan Alh Basiru aka saukesu

bayan an gaisa matan suka gabatar da

kayayyaki komi

12, sann ga wani akwatin kaya suttura

zalla da

takalma kamar wani lefe.

Mazan kuwa suna tare da iyaye maza a falo ba

bata tym suka yanke 10mnths, bayan sun

dan

taba kayan abincin da aka kawo musu

suka tafi

suna godia suma sunayi. Alameen na kwance

yaji shigowarsu ya makale a falo yana jin

yadda

suke yabon yan gidansu mama da sauri

ya shige

dakin iya yace. Ki goyani ansa min rana tace har

sun dawo ne? Sun dawo iya wata 10 aka

sa, ta

rangada guda tace Allah ya nuna mana

lfy yace

zaki goyani a ranar ko iya? Dadi ya lullubeshi ya

kankame iya yana murna.

Can ma sun tarar da mata'yan tarba cikin

su

harda Innasaude watau Innar Baraka.

Sabodakara, asasan Alh. Basiru aka sauke

su,bayan an gaisa,matan suka gabatae

da

kayayyakikomai doxin.Sannan ga wani

akwatin

kayasutturu ne zallah datakalma kai kace kafe

aka hado.Yayin da mata da kesa albarka,

su

kuma maza sun tareda 'yan uwansu

maza a falo.

Babubata lokaci su yanke watanni gomamasu

xuwa, in Allah ya kaimu.Daga nan aka

wadatabaki da abinci kala-kala da

ababensha.

Kai! Kowannebangare sun ga karamci,

don hakabaki sun wucesuna xuba godiya

suma 'yan

gidansuna yi. Al-ameenna kwance a gida

yana

jirandawowar 'yan kai kaya, yanamakale

gefe cikin falon, yana jiyadda sukemaida

bayani, har

da kyakkyawartarbar da akayimusu. Da

sauri ya

tashi ya sulaleya fada dakun Iyabakinsa

kamar gonar aduga, yatsugunna a bayanta,ya

kwantar

da kansa, Iya ki goyani, an samin

rana.Tace, har

sun dawo ne? Sun dawoiya, wata god,a

aka sa, ina dawowaxaku sha biki. Ta ramgada

gudakafin

tace, Allah ya nuna manalokacun lfya.

Yaceameen, amma dai zaki goyaniranar

ko iya!

Dadinxancenta yasa ya kara kankame tayace,

haka nanne iya, yanxu me ya rage?

Tacebabu,

sai fatan Allahya tabbatr da alkhairi.

Yace

AminIya ta. Yace laluba aljihunsa ya ciro goronfari

kalda shi

ya mika mata, tasa hannu taansa, ta bishi

dakallo yace, xan xo ki gutsiri goronnan,

ki

taunasaboda mahimmancinsa. Kai tsayeta ba shi

amsagaskiyya baxan gutsira ba, ka

fadilabarinka

kawaiinaji, ya wuce shikenan. Yayi

kyarda ido

yana kallonta sannan yace,jiya iyaye na sun kia

wasuabba kaya an sa mana rana.

Kaibata yarda

da abindataji ba, shi ya sa ta xura masa

ido,ba

ake yi ba Dr. Aidai be kamata ka xolayeni

ba.Alhalin kasan halin danake ciki. Yayi

mumrmushin jindadi yace, ba xolayabane

my

Princess. Magana hakatake kuma ni na

nace sai

aka sakamana ranar, dan in samu sukuninda

nutsuwa idan na tafi. Ta saukegwauron

numfashiyana kallo ta gutsiri goron,

shiyasa tana

dagowasuka hada ido. Dariya ya

kubcemata, ta rufe fuskatanayi. Sanyi ya kwarara

cikinransa, ya

dafe kirji yasauke numfsahi alhmdlh!

Nagodema

Allah daka nufi xan yi tafiyarnan cikin

farinciki. Bakin Mamayakirufuwa, duk iya yinta,

don ta

katseshi, abin yagagara, hakan ya hana

wata

kalmafitowa dagabakinta, shi kuwa so

yake yajitabakinta, bazaki cedani komai bane?

Tace

me xan ce?Ya kamata kitayani murna.

Tace, to

ina tayakamurna. Allah ya nuna mana

lokacinlfya. Yace ameen my Princess.Toki

kwantar da hankalini, sabodaxams dinki

kinsabamu da wani buri a halain

yanxunda ya

wuceabubuwa guda biyu, kicijarabawarki

, sannan Allah yanuna mana ranar auranmu.

Kingawadannan abubuwaguda biyu, su

nake so ki

aje acikin ranki a waje na

musamman.Bayan

haka ki sance mai yawanaddu'atare da neman

biyan bukatunkiwajen Allah. Kifahimce

ni? Tace,

sosai na fahimceka dr. Kuma ISAxan

nutsu, bisa

hanyar dakadorani, ina fatan baza'ayo min kishiya

a Rasha ba.Kyar yake kallontayace, me

ake nufi

da kishiya? Tana'yar dariya tace, baka

ma santa

ba?Yace gaskiya ban taba jin wannankalmar ba,

ko za kimin bayani? Kinga sai in

karu.Tace abar

maganar tunda baka saniba, ni kuma

induk jikina

hankaline , baxan tabayarda ba. Ya maidahularsa

kansa, dariya sosai yakeyi,ni kinga nayi

kalarmatan turawa? Ni wlh mace ta

cikafari ma

bata birgeni. Amma kigakalar ki? Ke ba

fara ke ba wankantarwada ba, kina gigita ni ba

kadanba.

Gabadaya kinhada abubuwan da nakeso,

banjinakwai 'ya macen daxata tsokane

min ido,

ballewadannan kaxaman masuwarin najasa......

Ta katse shi, yaisa haka dadinbakin....

Baki yarda

ba kenan?Tace, ai ba anan take ba,

mkrntarba ko

ina daga kasashen duniyaakexuwa ba? kasani ko

wata mai iriinkalar da kake sozata

bayyana?

Loacin da xakagigice. Sakeena na

Yayi xugum! Yana kallon ta takare, ya

dankada kai yace, Ina fatan dukkalamn nan wasa

nekike

min, idan kuwa da gaske nasai ince kaico

na

niAl'ameen da xan iya cin

amanarsakeena. Xanso kifayyace min gaskiyar

dakexuciyarki,

don ki

fiddanidaga kokwanto. Jikinta yayi

sanyi,ganin

tsabar gaskiyya cikin kwayaridonsa.

Murya sanyaye tace,Allah wasa nake yi dr. Har

cikinraina, na hakikanceka amsa sunan

ka. Ya

xura mataido, haka itamatake kallonsa.

Kamar

bai gamsu dabayaninta ba.Tayi dan murmushi da

sake fadin,wlh, kaji rantsuwarmusulmi?

Dari bisa

dari na yardadakai, na amince cewar

babuabinda

xai faru da xoben alkwarina. Yamaida kallonsa

bisa xoben, yayidan murmushi yace,sai

na mutu

xa'a raba ni dashi. Yadubeta, kinsanwani

abu!

Ban taba yi wata fargabaa game dake ba,me

yasa ke kika samu shakkuakaina?

Tacetambayar

ka na ta nuna min bakauarda wasa

nakeyi ba,

yacenayarda, amma ina mamaki ne,baka

yardanbakenan, to kar ka ga laifina

kishine, yayi

'ya dariya,naga alama, sai dai naji

dadi,domin sai

ana sonmutum ake kishinsa ko? Ka

ganekenan. Yace, Iya!To ni ya aka yi na boye

nawakishin?

Tace oho.Watakila kuma naka sikelin

yayikasa

nan, me kike nufi? Tayi shirubata son ta

bayyana. Yace kinsnAllah karya kikeyi. Ta

dubeshi,tana

dariya tacekarya? To fiddo xuciyarka a

gwada.Yace. Na yarda,kema fiddo taki.

Tun

yaushe ni nafiddo? Kaine kamakara, shi yasa

nace sikelin ya yikasa. Dole kayarda. Ban

yarda

ba! Dole kayarda, ban yarda ba! Dole

kayarda! Ta

Marairaice, gaskiyya bahaka akeyi ba! Ba haka

ake yi ba sakeena,zaki yi min wayau?

Tuni take

masa dariya, ganin yaddayayi turus!

Doleya sha

kaye, kallonta kawai yakeyi,dadi ya karakamshi.

Sun nannagihira har xuwagabatowar

la'asar.Dole

yayi harama, a zahiri ma harya makara,

yaushe

ya kai minna,ya gama shrinsa, ya wuce abuja?

Koaahalin yanxun din ma xaune

yakeshiru,

gabadayansu ido ya raina fata.

Shirunyayi yawa.

Mamace tayi ta maza ta mike tace, mujena

rakaka. Yakunkuwa ya tashi da kuar, ya

wuceya

bi bayanta,babu mai magana har

jikinmotarsa. Ya

jingina rungume dahannayen sa ya xubi mata ido,

dongirman Allah kuna bari mkrntar,karki

bata

lokaci afandogori ki koma Minna ko

abuja.Zan

cigaba da kirahar xuwa ranar da zanyi

dacensamunku. Idanuwan tasuka fara

tara kwalla

tace, kar kadamu, ko kwanabaxanyi ba,

xan

wuce, ISA.Shikenan, in tafi? Tace,

xansohakan, don kar kai dare. Ya budemota yashiga

ta

rufe

masa. A sauka lfya,ina gaida Mami daIya.

Yace

zasu ji, don Allah ki kulamin da

kanki,kinji? Tace ISA zaka sameni yaddaka

barni.Promise?

Promise Dr. Yayi danmurmushin

damuwayace, I

love u! Tace me too! Yakara fadin so

much? Ta

juya dagudu tayi cikin makaranta..... bita da kallon

kirjin sa na bugawa,ji yake

kamar

ganin karshe yayimata a duniya. Nan taje

idanuwasasuka kawo kwalla, cikin

tashinhakalin

yayiwa mota key, ya maida hular sakeya, sannan

yaja mota. Can tamadubi yahango ta

tsaye

rungume dahannayenta, babu alamun

laka

ajikinta. Tausayintaya kama shi, nan da na

hawayen samasu dumi suka soma

kwarara.Yayi

sauriya jawo hankacif, yana sharewa

harya fice

daga gate din sch din. Hakamama ta ke ta xubda

hawaye,daren nan bata iya cin abincin

kirkiba. A

gurguje, ya tsayazariya yayi sallama da

jama'arsa,musamman mutuminsa Dr.

Lwal.Daga nanyayi wa minna tsinke, kai tsayeyana

shiga

Minna gidan Yaabdulkareem ya nufayayi

musu

sallama. Sai alokacin yalura aunty Rabi

na kayan tsohonciki. Yashare minti goma tare da

suAmeera, sannan ya rarrashe shu yatafi.

Yaya

natayimasa fatan alkhairi. Ya karaso

gidayayi

sallolin dake kansa, ya dawofalo inda su dady ke

jiransa. Ladita baibaaye shi da abinshi

daabubuwan sha, amma baicina kirki ba,

wai don

ma Mami tasabaki ne, shi yasa yayyafita.

Sunraba dare daiyayen sa suna ta hira, kafin

kowaya fada makwancinsa. Al-ameen

baisamibarcin ba domin da xarar ya

runtsaido.

Mama yake hangiwa tsaye

tamadubinmotarsa kamar marainiya. Bayason

ganinta a

wannan

yanayinkuma ya kasasauya wani tunanin.

Tabbas

yasan,tana cikin damuwa, ya kan

jikwallah sun kawo masa dauki cikinidanuwansa.

Washegari

tare daDadynsa suka wuce.Abuja inda

suka hadu

da sauranlikitocin guda biyu abokan

tafiyasa,a harabarwani hotel inda su sauran

likitocinsuka

kwana. Daga can sukadunguma filinjirgin

inda

aka gama tantance su.Karfe sha biyu

daidai jirginsu, yatashi ya nausaRasha. A

wannan rana

mama tawuni add'ar Allah ya saukar

matada su

al-ameenlfya. Sannu a hankali kuazarin

ta yadawo jikinta, ta maida hankalintaakan

karatun

jarabwa kamar yaddaya umarceta. Satin

da ya

zagayosuka fara cinkwakwa, jarabawa a

aikace, watau(pratical). Wasa-wasa sun

kwashekwanakiashirin da bakwai suna

jarabawa,daga nan suka shiga shirye-

shiryeyaye

su tareda abada kyaututtuka. A

wannanrana makarantar. Babu masakatsinke

dajama'a. Mama

ta sha mamaki data ga Mami a cikin

tawagarbakinta. Ta kwasoda gudu ta

xube ta

gaishe ta. Ta sahannu ta dago ta, ta rungume,Allah

sarki sakeena. Al-ameen

yacein

gaisheki da kyau, kuma in gayamiki

Congratulation!Ta sadda kai tana

murmushi,

Abbaya ce baki amsawa? Taruga BayanUmma

taboye, kowa na mata dariya.

Tajatawagar ta

xuwa babban dakintaron, ta nemamasu

kujerun

xama, wuri daya,mai daukar bidiyon da suka zo

shiyana ta daukarkai da kawowarsu da

na

sauranjama'a. Ba'a jima ba, shirye-

shiryesu

kakankama. Dalibai sahu-sahu,yarurruka kasar

nan nata fitowasuna nuna al- adunsu.

Bayan

angama shkawata aka fara gabatar

dajawabai.

A ciki har da na tshuwar (Headgirl). Mama ta

turance baki dakalamaimasu dadi da

ma'ana.

Daga bisanita mika dan kwalin ta ga

sabuwarshugabar'yan mata wacce ta

gaje ta. Badakyaututtuka suka biyo

baya.Sakeena

UwaisMalami tasha kira, don

karbarkyauttuttuka

inda tayi nsa dagafannoni daban-daban

na darussan aji da gasa kalauku da ta shiga,

musammandebate a sci.Bayan an

kammala,

shugabarmkrnta ta sallami baki, sai

daukarhotuna

ya balle. Kowa ya mikakyautarsa, sai dauke su

hoto. Abbada Umma suka bata, mami

tata dauko

nata xungureriyar tace amadadin Al-

ameen ne, ta

batakyautar, dominshi ya umarce ta da ta kawo.

Anyimusu hoto, mai bidiyo na dauka.Duk

yayyintasun sami halarta, banda soja,

yanabakin

aiki, amma matarsa tazo,

dadansumalami. Ali da sa'aeed duk sunsami halarta

kuma kowa

yaxo

daabin mikawa.Daga nan suka baje wa ni

fili,

sukaci abinci yayin da sauran

'yanmakaranta basu bar mama sukuniba, kowa yana

xuwa suyi

hotuna daita har da wasu bakin dabata

taba gani

ba, kawai ta burgesu ne suka kirata yin

hoto. Basubar makrntaba, sai bayan la'asar,

kayan

mamatuli a bayan motaci. Tana

farinciki,sai

daitana jinsa kalilan ne idan ta

hangataron nan babu liktanta. Ammaalhmdlh!

Dagayau

maraici ya

kare, xa su ke jinjuna a waya. Abinda ke

kara

matakuzari kenantare da kosawa su isa

gida. Kaitsaye direban Mami wucewa

yayimdon

yamma tayi sosai. Gida fah yacika makil!

Ana

sha'ani, wannantaro bai tashi ba, sai

daabdul- rahman ya gabatr da xancenauransa da

yarinyar

da yake nemaa cankaduna. Kuma

iyayenta sun

bukacidaya turo magabatan sa. Farin

cikiya karalullube kowa, saboda haka

washegari, bayan

kowa ya kama hanyargida. Ubandawki da

'yan

uwansa suka shiryaranar da za suje kai

gaisuwa. Ba abar Mama afandagori ba, kamar

yadda tayi

waAl-ameen alkawari. Kwanan ma

yazama dole

ne, saboda dare yayi,amma ko baraka

bata tsaya jira ba,tabi yayanta minna,duk da cewar

Anty

Amina ta sotfya da ita abuja, sai dai

sabodatshon

cikinAunty Rabi, kowa yafi bada karfinda

ta fi minna kawai. Sun iso lfya,ita kantaAunty

Rabi

tana ta murnar xuwanMama. A wannan

ranar

bayansallah isha'i sunabaje a falo, suna

kallon kaset dinbidiyo da aka yi bikin

makrnta.Aunty

Rabi na tasanti tana fadin, gaskiyya kallo

yawuce

ni. Suna tayi mata dariya,lokci guda waya

ta dauki ruri.Falon yayi tsit! Gaba daya

hankulansu

suka koma wayar.Kafin kowa ya motsa,

ameera

taruga wajen ta dauka Hello! Ta fadada

karfi,yayin da ddynta ke kokarin tashi.Daga

bangaren aka amsa, hello myfriend!

Ameera,Ya

Al-ameen ne, Kawai tasai ta saki kan

wayar tana

fadin,Hah! AuntyYayane; walhi yaya ne!

[11/01 18:37] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***10

Wannan soyayya ta su Al-ameen

dasakeenar sa

ko a film ba'a taba nuna irinta ba. Sannua

hankali

bikin abdulrahman yana ta kara matsowa, a'yan

tsakanin ne jarabwar su Mama ta fito.

Allah

daikon sa sakamakon ta yayi kyau

matuka, domin

tanadaya daga cikin ajin farko. Tsalle da murna

wajen Mama abin ba'a cewa komai, ba

ita kadai

ba, kowa yataya ta murna musamman

dan gaban

goshin nata,daga can yake gaya mata a halin

yanxun yana tare daabokan karatunsa,

suna

liyafar taya ta murna. Donhaka kowannen

su dai

tayi magana da shi, tayi masagodiya. Babu bata

lokacu Abba ya fara bincikar mata

makaranta a

zariya, amma aka ce ba'a fara siyar

daform ba

tukunna, jin haka yasa hankalin Al- ameen

yatashi, sam baya so Abba yayi wahalar

karatun

mamakuma, ai cewa akayi a gidan sa

xatayi

karatunta. Nantake ya kira wayar gidansu, ya

kuma yi sa'a dadinsana gida, saboda

haka ya

marairaice ya bayyana masalarsa, Dady

yace,

wai me ke damun ka neAminu? Haba Aminullah!

Menene a ciki, idan ta farakaratun? Yace,

ni dai

Dady nafi so ta fara bayan aure,kamar

yadda aka

shirya tun farko. Yace, wanan yarorigimarka tayi

yawa, saboda Allah ya kake so inyi?Kaje

wajen

Abban, kui magana. Kai tsaye ya bashi

amsa, ba

xan iya ba, gaskiyya sai dai ka hk, bakasan

nauyin da nake ji na uban dawaki ba.

Sabodahaka ba inda xani, wannan karon

dole ka

hkr. Kuma niban ga wani abin xafi ba,

idan sakeena ta fara karatuyanxi. Cewa xatayi

ta fasa

auranka? Kamar zaiyikuka yake fadin, ba

haka

bane, Dadyi amma ina tsoron mata a

jami'a, yace, ban son shirmen ka, kayarda Da

Allah shi

daya ne mai xartar da komai,sannan ka

rike

sakeena da xuciya daya, na tabbataba xa

ta ci amanar ka ba. Ya numfasa yace,

shikenanDady,

na gode. Sukayi sallama ya aje waya.

Dukjawabin

da dady yayi masa, hanlainsa bai kwanta

ba, don haka yake sake kiran waya gidan Yaya

Abdul.Mama ce kuma ta dauka. Bayan

sun gaisa,

ya faratambayarta, yaya maganar

makaranta?

Tace, tananan, form din ne har yanxun ba su saki

ba, yace,saboda Allah menene na

wahalar da

Abba, yanayawon neman makai

makaranta?

Hakki na ne sakeena, don Allah ki taimake ni, ki

gaya wa Abba yabari in dawo, bayan

auranmu,

sai ki tsundumamakaranta. Tayi 'yar

dariya tace

na tsunduma kamarwani kogi? To menene idan

na fara yanxu? Gaskiyyaban so my

princess, pls

ki rushe maganar nan sai nadawo. Ta

yaya? Ki

na cewa sai na dawo. Babu mai tilasta miki, tace

wa xan gayawa? To sai dai in

gaywaAunty Rabi,

tunda ka nace da alama kana da

watamanufa.

Yayi murmushi yace, manufar kenan gudadaya,

xallar kishinki, bana so wani ya san cewa

bakida

aure, ya lallabo yace xai miki magana.

Aikomuryarki yaji, wlh ya cuce ni. Ta

kama baki tanamasa dariya, a gaisheka. Dariya kike

yi?

Dagaskenakeyi, kina da kyau sakeena,

ba

karamin jarumi bane xai kalle ki ya dauke

kai. So pls kic gaba daxama gida har na dawo, in

maida

ki tawa, ni kadai, aikin gane? Tace, ba

dole ba,

ya na iya da Maigida? Yafara dariya yana

fadin iye! Dan sake fadi inko? Tace,Maigida

takobi.

Kaina xai fashe uwargida, in dainafadi?

Yace, a'a

ci gaba madam. Idan kan nawa ya fashe,

kin san yadda xakiyi. Tace ya xan yi? Hakanan

xa'a sha

bikin. Kina fa dada tunxura ni. Ji

nakenakfi kowa

awajen nan. Tace, sa ranka a

inuwaAmeer da Ameera suna tafe.... Me kikace? Me

nacekuwa?

Don Allah ki maimiata. Allah na manta.

Yamarairaice, gaskiyya ba haka akeyi ba,

ba haka

akeyi ba sakeena. Ai dai banji ba sai ki maimaita

ko? Tanata masa dariya tace, sai da

safe. Yace,

a'a rufeidonki. Kin rufe? Ta rufe tana

fadin, uhm.

Yace, kingansu? Su wa? Ameer da ameera. Suna

tsakiyar mu.Ameer ya cire min hula ya

sanya a

kansa. KingaAmeera? Wayyo, kamar ku

daya my

princess, shagwaban ta kawai takeyi a ajiki na.

Oh ma Godmwhat a lovely family. I lobe

U

sakeena, I really meantit. Murya sanyaye

ta

amsa, me too dokta. Tayi saurita kife wayar ta

ruga dakin ta, tayi sufa bisa shimfida,ta

datse

ciki ta rasa duniyar da xa ta sa ranta

tajisanyi.

Haka ta raba dare tana juyi, bata san lokacin da

barawon ya sace ta ba. Kamar yadda ya

tsaramata haka ta aikta, domin bata bata

lokci

ba, ta samiAunty Rabi ta gaya mata,

abinda dokta ke bukta. Taxura mata ido jim,

kafin tace,

wannan dan nawa yafiye rikici wlh,

menene

banbancin fara karatunkiyanxun da kuma

lokacin da ya bukta? Kar fa yayi miki sakiyar da

ba ruwa,

ki shiga gidan yayi mirsisi!Da saurinta

tambaya,

kamar yaya aunty? Tace, ayiauran ya ce

bai san maganar karatu ba. Tayimumushi da bai

kai ciki

ba tace, Haba anti kamarwani jahili, ai

dokta

baiyi xubin irin wadannan mutanenba.

Tace, oh haka ne? Idonki ya rufe kina son sa ko?

Ai

shikenan, ni 'yar sako ce kuma ko an

tambaye

nishawara ba xance a'a ba. Tace, kinyi

daidai antina,kin kuma san Yaya na ji dake, idan

kika ce

eh dinnan, babu sauyi. Tace, banson

zakin baki,

inda yakexuwa neman 'yan matansa sani

zakiyi? Ya ya mutsfuska tace, wannan kuma

sharrin

kine. Ta dada mata duka. Ai gaskiyya ne

anti,

dan Abba sadauki ne,bawan Allah bai yi

xubin shaidanu ba. Ke da kanki, kikace idab

bashi ba,

sai rijiya. Tace, a'a sai masai barijiya ba,

meye

ajikin Yayan naki da za'a fada rijiya?

Ta gwalalo mata idanuwa tace, ayi kurumaunty,

kar ayi 'yan tone-tone, don ni har na

hango ki

agidan Zoo! Tace, kan biki! Lallai yarinyar

na ki

gagadon barcina, to ko ke din suke kwakwaxo a

kanki,ma zaki gwada min? Ta kece da

daroya

tana fadin, aidama ni ban fadi ba. Aunty

ke ce

xaki raina min yaya, alhalin koda mai kwado, ya

dara gaya. Tace, naji saikije wajen

kwadon ki

gaya masa da kan ki, a kyalegaya agefe.

Ta

rungumo ta, ayya my Aunty ba ma'yar haka dake

surukuta ta kaina! My lovely wife! Tatabe

baki

tace, haka naji masu kyau ke da Al-

ameendin

naki hakane? Tace ban so surutu, sai in fasa ta

kara kankakme ta, yauwa my swthrt, ke

kadai ce

harabada. Tace, ko baki fadi ba. Haka ta

lallaba

ta sukasasanta, don ta san halin Aunty Rabo, da

wasa xatace ba xatayi abu ba, amma sai

sai ki

sha mamaki,taki ai watarwar da gaske.

Ba yaya

Abdulkareemakadai, su Abba kan su sun sha

mamaki da wannan sako da yazo

kunnuwansu,

sai dai Abba baiyi jayayyaba, du da yana

shakku

cikin ransa, yana jin kamar Al-ameen ba zai bar

ta yin karatun bane. To amma idanya

dubi

iyayensa, sai yayi saurin kauda

wannantunanin.

Yanxun bikin abdulrahman shi suka gaba,sun

kyale fafutukar makarantar mama. Shi

dai dadi

bai san yadda akayi ba kawai an masa ne

makarantarce bata samu ba, sai wata

shekara. Tun sati biyun sasuka wuce aka fara

gabatar da

shirye-shiryen biki tahanyar kai kayan

lefe

kaduna. Tun daga lokacin sumama babu

xama, kusan kullum fita sukeyi xuwakasuwa,

domin

yawancin abubuwan bukata, daga nan

minnar xa

su taho da su. Satin daya shigo shine

yakama kwana shida biki, don haka a gobe su

mama

damutan gidan za su wuce Fandagori. A

daran

ranarraba dare sukayi suna hira da Al-

ameen, saboda xasukwana biyu basu motsin

juna ba.

Washegari dasassafe yaske bugowa. Sai

da

kalamansa suka sa Mama kuka, don

kalamai ne masu ratsa xuciya, suhana ta sukuni, shi

ya sa

bakinta gum! Tana tunanitare da kewar

Doktan

ta, ji take kmar tace su sauketa koma

gida. Ta dai ya daurewa sannu a hankali tatattaro

nutsuwarta wuri daya, ta dauki dangana.

Sunisa

kuma, ganin Ummanta ya debe mata

kewar

masoyinta. Bayan sun ci abinci, sunyi sallolin

su,sannan suka ci gaba da tattaunawa

akan

shirye-shiryen biki. Karfe biyar dai-dai

lokacin ne

rana tayisanyi. Mama ta sheko wanka tayi shafe-

shafe, bayaga hoda bata karawa fuskar

ta komai

ba, ta daukowata atamafa 'yar ingila

ruwan bula

ta sanya, ta daura dan kwalin ta, ta ziro bakaken

takalma, ta yafo bakingale ta rataya jaka.

Duk

wannan shirin na tafiya wajenBaraka ne,

wai nan

ma ba kwalliyya tayi ba, kawaiyanayin jikinta ne

baya boye kyan da kaya ke mata.Ta

sallami

Umma ta kama hannun Ameera suka

fitotare

A kofar gida suka ci karo da Ameer, yanaganin

gari shi ma yace zaije. Tace yaje ya fadi

a

gida,don kar a neme shi. Daga nan ya

kwaso

takalman sa.Ya sheka a guje cikin 'yan dakikai

ya fito suka wuce.Suna gaba tana biye

da su,

suna xuba mata labari,iya ko jinsu bata

yi, don

tayi nisa a tunanin Doktan ta, kalamansa ke

shiga suna fita a kunnuwanta,

"kwanakigoma

banji muryarki ba sakeena? Ai yayi yawa,

kitaimake ni kar ki sa asiri na ya tonu a

makarantarnan. Xauntuwa xanyi cikin aji in kasa

gane komai".Idanuwan ta suka tara

kwalla, tayi

sauri ta shanye su,tana fada aranta, ba

xan

xauna ba, ana gama biki xan koma...... Sannu

'yam mata! Muryar ta fito. Samaribiyu ke

xaune

bisa benci a kaofar wani katon shagodaf

da bakin

titi. Daya fai sol! Ga dogon hanci damatsakaitan

idanuwa, duk da cewa a xaune yake,

kana kallon

sa zaka gane dogon gaske ne.

Gashinkansa

kuwa mai santsin gaske ne, har yana nannadewa

duk da cewa bai da yawa akansa,

watauyayi aski.

Kwalli ram! Ya xauna a idanuwan

kamarmace. Ga

kuma alamar gashin baki baki wulik! Akwance,

guda kuwa wankan tarwada ne kuma

zamansa

kusa da na farkon, ya dushe gaba daya

kyan

sa.Gaba dayansu, ta san su, amma tuni suka

bace a kwakwalwarta, domin shekaru

masu yawa

rabon ta dasu. Sannan ko a wancan

lokacin babu

wata alakantsakanin su. Shi yasa a yanxu take

masu kallonmamaki, yayin da farin yake

kara

fadada murmushinsa, sannu ko? Ya sake

fadi.

Wani guntun tsaki tayi,ta wuce abinta, sukayi

sa'a babu wata mota mai xuwa, don haka

ta rike

hannun yaran suka tsallakatitin. Ka gani

ko? Na

gaya maka karka yi matamagana, ba zata saurare

ka ba. Yayi murmushi yace,ko

bata

suarare ni ba, dole ne ma ta so ni, domin

irinwadannan su ne ke nema kuma ban

taba

daga ido nadubi yarinya nace ina son ta ba, tayi

min kallon banza ta xubar ba. Yace yau

ka samu,

saboda haka dukabinda kake takamar ka

na

dashi, yau ka hangowacce ta fi ka, kar ka kuma

ka mance, bikinta sauran'yan watanni

suka rage,

mijin da xa ta auran ma bashianan kasar,

kaga

kuwa yafi ka komai. Ya ja dogontsaki, aikin

banxa, to meye ruwa na dashi? Kasan

Allah

yarinyar nan sai dai in ban so ta bi ra'ayi

na

ba,cikin dan kankanin lokaci zan birkita ta, ko?

Wlh, kajina ranste, yace hakan dai babu

kyau,

tunda na gayamaka bikinta ya kusa, sai

ka hkr.

Yace, kai ba xanhkr ba, yanxu ma na fara sonta.

Yana dariya yace,sai ka shirya yaki da

manyan

kasa, na lura har yanxu ba ka hankaltu

ba. Yace,

bar maganar nan tun kafinran ka ya baci, don

Uban ka! Yace, nayi shiru. Zai fimaka

kyau. Ya

tashi daga kantar shagon sa ya komaciki

ya

xauna a kujera. Bai kara tankawa na wajen

ba,haka shi ma bai sake cewa da shi

komai ba.

Yayin daita ma mama ke tafe tana sakin

tsaki

kamar tsaka. Ranta bace tayi sallama gidan su

baraka. Barakar ketsakar gida tana

wanke-

wanken yamma. Tayi tsallesama ta

runtuma a

guje suka runguma juna. Inna taleko daga daki

da sauri tana tambaya lfya? Sai tagansu

rungume

da juna, tayi dan tsaki tace, Ammadai

Allah ya

shirya ku, kunji yadda gabana ya fadi? Suka nufo

gunta suna dariya, wayyo Inna,

kinsankwana biyu

ba'a hudu ba. Tace, ku rika

nutsuwa,girma kuke

karawa. Mama tace, to Inna. Suka shigedaki,

suka gaisa da Inna, sannan suka dawo

indaBaraka ke wanke wanke ta baro su

Ameera

wajenInna. Ta kawo wa Mama kujera ta

xauna tana wankewa. Mama na mata dauraya.

Ina

mutuminki?Tayi dan murmushi tace, karki

sani

kuka don Allah,yau da kyar zan iya barci

baraka. Ko? Kuna da abindariya ke da likitanki

nan, tace,

baiki tausayinmukenan? Tace

shagwabar kawai

ke damunku, shi yamarairaice, ke kin

marairaice,, to wa zai rarrashi wani? Da kan mu

muke

rarrashin junanmu. To yaza'ayi, ke kuwa

soyayya. Tace, baku da laifi, in gayamiki

nima na

kamu. Ta mika mata hannu, ban

mukashe, don Allah, a ina yake?

Suka tafa suna dariya kafin tace,

danKagara,

wani dan aiki ya kawo shi na garin, na

yiniguda,

in gaya miki ashe rabo na ne. Muhammadsunan

sa, yana aiki a sakateriyar nan ta kagara.

Tajuya

idanuwa tace, ba shakka ta muhammad.

Allah

yatabbatar da lkhairi. Tace, amin. Suka kara

tafawa, ai zaki ganshi, dan kyakkyawa shi

ga

addini. Tace, baikai Aminu na ba dai. Ta

tabe

baki tace, naki kikasani, ni kuma nawa na sani.

Kowa da gwaninsa.Tace, gaskiyarki,

kuturu ma

sarki ne a gidan sa. Shikika raina ma

wayau?

Tace, ba haka bane wlh, aimisali ne kawai. Tace,

na gane kowa jin kamsa yakeyi a inda

yake

takama? Mama ta gyara zamatace, har

kin tuna

min, wai yahse wannan me masunansa? Wannan

da aka jefe babansa wajenkwartanci?

Tace oh!

Kina nufin Dan liti? Yauwa shimyaushe

ya dawo

gain? Tace, ai ya jima zai kai satibiyu. Ta tabe

baki, na gaua bude wani shago ne? Kai

mutane

ba su da tunani, menen na barin Dan liti

yaxauna

garin nan har da ba shi hayar katon shago?Tace,

manyan gari ma basu kore shi, wai zai

koreshi?

Wai kin san ma wani abu? Yanxun nana

xan

wuce,wai sannu 'yan mata yace dani. Tace, haka

yake,anyi gadon banza ido a mata. Shi

jinsa yake

mai kyau, marasa tunani na binsa yana

lalata su.

Kingashekarunsa shida rabonsa da garin nan,

amma yanadawowa 'yan mata na masa

layi, yana

tijara su. Takaici ya ishi mama tace,

kwadayi, ba

an ga ya dawo daabin duniya ba? Ai mata mun

shiga ciki, kwadayi kekai mu ya baro mu.

Allah

ya shiryemu, tace ameen dai. To wai shi

da yayi

miki magana menene nufinsa?Ido waje tace oho!

Shi ya sani, ke da baki wajen, idankin

tanka,

nima na tanka masa. Allah ya isa ma

nayimasa,

daya katse min tunanin dokta na. Suka tafa,Baraka

ta mike ta dauki kwandon

kayan ta

shige dashi kicin. Mama ta dauki tsintsiya

ta sa

ruwa ta kora wurin, ta share tas! Suka

koma dakin Baraka. Hirar takoma can tare da

tsara

shagalin biki. Gab da akekiran magriba.

Mama ta

baro gidan Baraka tayo matarakiya, suna

rike da hannauen yaran har bakin titi.Anan

Baraka ta

tsaya tace, to sai na zo goben ko?Tace,

ina jira,

don Allah ki zo da wuri. ISA, lah! Kinga

mutumin naki da zai rufe shago, ya hango ki ya

fasa.Kar

ki bi ta wajen sake hanya. Kinsan Allah

bai isaba,

bazan dauki nisa saboda shi ba, idan ya

matsamin sai ya sha mamaki, don xan yi masa

wnkinbabban bargo, kafin nan bar garin

nan. Ina

son kimatar likita, amma ki tsaya bata

lokacinki

wajen danliti asara ce, ki wuce kawai, shi ya fi.

Allah kokawata? Don dai ba ke yake wa

magana

ba, shi yasahaushin bai damunki. Tayi

'yar dariya,

haka ne, ammaina rokon ki, karki kula shi, ba don

ni ba sabodaDokta. An gama, kinsan

wani abu?

Cewa yayi idanwani yaji murya ta kawai,

ya cuce

shi, abinda na tuna kenan. Saboda haka kwalelensa,

ba zaiji ba. Suyi 'yardariya.

Kuje,

yanxun xa'a kira sallah, sai goben.

Allahya

kaimu. Ta sallamu su ameer, ta tsaya

sukatsallaha, sannan ta juya ta koma. Kai tsaye

mama tazao zata wuce. Dan liti bai

daddara ba,

ya sake yimata magana, 'yan mata an

dawo? Ko

kallo bai isheta ba, wannan karon, ya daga murya

ya sake fadin,Haba 'yammata ai rika

sauraran

masoyi mana, don ba'a san inda rana

zata fadi

ba! Kai, Dan liti yayi sa'atayi alkwarin ba zai ji

muryarta ba, amma da yajiamsar da ba

zai sake

marmamrin kula ta ba. Dawannan

haushin ta iso

gida. Suka yi alwala da yaran sukayi sallah. Dare

ya raba barci, yaki zama cikinidanuwan ta

saboda zafi biyu suka hade mata,

gakewar

muryar sanyin ranta, ga kuma takaicin

rashinba Danliti amsa, har yanxun yana mata

kaikayi

axuciya. Idan ta tuna kalaman sa na

karshe, ta

kanjikamar zata mutu. Wai ba 'a son inda

rana zata fadi ba? Ta kan kuta, ta shanye

hwayen

idanuwanta. Hakata wayi gari da ramar

rashin

barci, shi ya sa take jinkasala. Xuwan

Baraka ya sa ta gyagije ta mike sosai,suna ta aiki.

Ba'a

jima ba, ango ya iso. Gida ya

karagauraye wa da

shewa da guda. Bayan sallar

la'asarmutanen Abuja suka iso. Sannu a hankali

gida ya

cika da

'yan biki na nesa da kusa. Tundaga

lokacinake ta

dora tukunya ana saukewa....

Ranar juma'a akwai dinner a kd. Don hakaango

ya kwashi su mama da baraka tare da su

danDanlami ya wuce da su. Mama kam

sai da

mucetsarki ta tabbata ga Allah gwanin

halitta, ka ranste daAllah itace amaryar. Tana gefen

Yayanta, ya na ji daita. Samari kowa

idonsa na

kanta. Cikin abokansa kuwa babu wanda

bai taya

ba, amma ya ce mus ansanya mata ranar 'yar

watanni suka rage bikinta.Kash! Duk

wanda yaji

sai ya numfasa. Lallai Al-ameen gaskiyya,

sai ma

yanxu take kara jinjinwatunanisa. Bata gama

shan mamaki ba, bayansundawo daga

diner,

misalin goma na dare, suna sashin baki a

gidan

ango, inda aka xubawa amarya kayandakinta.

Suna tare da Baraka hirar dinner kawai

sukeyi.

Dan lami ya yi sallam ya shigo yace wa

mamayaya Ali na kiranta. Tace lfya?

Yace kalau, yana canbaya. Ya fice abinsa. Ta dubi

Baraka

tace, kinji watasabuwa kuma. Tace, wata

tsohuwa dai, ai kun jima da Yaya Ali.

Abin ne ta

motsa, kin san gyambo ne, tace,Allah ya ba shi

sauki. Ameen dai. Ta figi gyale ta yafata

same

shi a bayan gida yana xaune bisa

dakalinsokawe

da fara'arta ta tayi sallama, ya amsa. Ganinfusakar

ta sake ya sa shi ma jin

sanyi cikin

ransa,tace wai kana kirana? Yace eh ina

kuma

fatan xaki saurare ni, ta kara matsowa

tana fadin me hana yaAli? Meya faru? Ya mike daga

inda

yake yace ga gurixauna, tace a'a yay Ali

kayi

xamanka kawai, no kixauna ai ni nace

ko? Ta xauna tana murmushi sannanta dube shi

suka

hada ido, ya akayi? Yace babukomai

Mama,

kawai so nake muyi hira. Ta sunkuyar da

kai tare da numfasawa. Yace nasan tuni kin

mantada ni

cikin ranki, amma ni na kasa mama,

waccesahwara xaki bani? Ta dago kai ta

sake

dubansa,tace me xaisa na manta da kai Ya Ali?

Karfa kamanta jininmu daya, dubi

fuskokinmu

kamar mu daya,don me xan manta da

mutum

kamar ka? Ashe lallai xan iya mantawa da su Ya

abdulkadeer. Ya saukenumafshi yace,

haka ne,

amma kin san ina miki waniso na daban

ko? Sao

dai ke kinyi nisa da soyayyarwani, har kun kusa

aure. Ba wai ina masa ynaka bayabane,

so nake

ki gane har abada ni mai sonki ne,

bakuma xan

taba fidda rai da ke ba, sai ranar da na ga an

shafa fatihar auranki. Xanyi farinciki, idan

har

zakiyarda mu yi hira koda labarin Al-

ameen zaki

rika bani,wlh xan saurareki. Ta runtse ido, tausayin

Ya Ali yaryfeta, sai dai runtse

idanuwan

da tayi bata ganinhotunan kowa face na

Al-

ameen dinta. Tayi sauri tabude,

idanuwanta suka kada, a sanyaye take cewa, kayi

hkr Ya

Alli,

komai mukaddari ne daga Allah.

Kayiaddu'ar

Ubangiji yayi maka sauyi na alkhairi.

Sannankuma ina so ka sani, ban taba kin ka cikin

raina

ba,kuma ba xan taba kinka ba, shi aure

nufi ne

na Allah.Shi ne yake shirya abinsa yadda

yaso.

Ina fatan kafahimce ni? Ya gyara tasyauwa yana

kallonta, yace, na fahimce ki mama, na

gode da

gudunmawarki. Toamma bana so kana

damuwa.

Yayi dan murmushi, nadaina kanwata. To kai sai

yaushe zaka yi auran? Sairanar da na

daina ganin

Mama a matsayin budurwa.Ta kalle shi

tana 'yar

dariya, ka tsufa Ya Ali, ka fagirmi ya Abdulrahma.

Kana so a fara maka kiran

gwauro

ko? Hakan bai dameni ba. Ni ya dameni,

aceyayana gwauro. Yayi dariya, nace ki

bari na

tabbatarna rasa wacce nake so, sai in rufe ido in

kwaso kowace ce inyi maneji. A'a yayana,

tsakani da Allahzaka aureta, ai sunnan

ba'ayin ta

da maneji. Iba dace,ibada kuwa akwai

hakkoki cikinta. Gaskiyane, amma kin san shan

kojo

kwanciyar rai. Kuma kowane soyana da

mizaninsa a xuciya, ni na san babu

macenda xan

so tamkar yadda na ke sonki. Ya Ali kenan,ka

bar maganr nan don Allah, na yi karya

ne?

Banfada ba. Bari na shiga ciki, kin gaji da

surutu

na ko?Ta kada kai, a'a wlh kawai barci na ji ya

soma kama ni. Kindai gajin kena. Eh, toh

da xak

duba agogonkakila ka ganr dare yayo. Ya

duba

agogon ya dubeta,sha daya da rabi ne kawai.

Tayi sauri ta mike, wuu! Aikuwa na kawai

bane,

dare yayi yaya. Kai kankaidanka ganni da

wni a

wannan lokacin, dole ka koranigida. Uhm hakane,

amma banda Al-ameen, don ban isa na

rabaki da

shi ba, do ne? A matsayinka nayayana,

idan bayi

dai-dai ba, dole ka hukunta ni kotare da wa nake.

Yayi dan murmushi, to na gode. Saiwani

lokacin

kenan? Uhm..... Sai da safe. Allah

yakamu lfya,

Ameen. Ya wuce ba tare da sake waigowaba. Shi

kuwa kallonta yake tayi har kule ya sauke

numfashi, ya koma inda ta tashi ya

xauna, shiru

jimsannan ya kada kai cike da damuwa.

Damuwar mamaba a kan tausayin Ya Ali kawai ta

tsaya ba. Ji takekamar tayi abinda ba dai-

dai ba

ga Al-ameen. Shi yasa xuciyarta ta rasa

sukuni

ta rika korafo wajenBaraka. Allah ya sani ba tadi

tayi da Ya Ali ba, illa ta saurare shi ne

kawai don

ta kwantar masa da hankali.Yaushe

rabon da yayi

mata magana irin wannan?Tabbas ta gane yana

cikin matsala, dalilinsa da ya sakenan ta

tsaya ta

saurari kalaman bakinsa, wadandatake

ganin

amayo su xasusa ya sami sukuni aransa.To ita

gashi ta shiga matsalar, gani take tamkar

taci

amanar doktanta. Ta runtse ido hotunan

sa

sukabayyana gareta, yana ta cuba murmushi

muryarsa nafadin..

[11/01 18:43] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***11

Washegari anti amina da anti rabi

suka

shiryatafiya. Tun dare mama ta hada

kayanta

tace ita mazata bi su,fasa karin

kwanakin da

tace zata yi.Gabadaya suka rufe ta da

tsokana

wai sbda alamin zatakoma.Tace eh

sbda shi din

ne haramun ne? Ita kadaita san

abinda ke

damunta. Duk da ta ba danliti

amsa,ji take kamar

amsar tayi kadan ko alama batason

ganinsa balle

tahi munanan kalaman

bakinsa,shiyasa ta zabi

data koma minna tayi zamanta

canhar lokacin da

alamin zai dawo. Allah da

ikonsakuma,anti amina

ta kafe tare zasu tafi wannan

karon.Gaskia

hankalin ta zai fi nutsuwa a minna

sbda tana

gani bebi alamin tana renon sa yana

mata dariya

idanta kira shi dokta.Ita kanta anti

rabi bata so

hakanba,sai dai ba yadda ta iya dole

mama ta bi

anti aminata nace.Suna ta zuba

kayan su a

mota.Yara damanya na taya

su,bayan sun kare

suka kara sallamada kowa duka suka

yo musu

rakiya har da marya da ango.Mama

ta shiga

bayan mota ita da malami.Yayaali

ya tsaya jikin

tagar ya zuro mata ido "wai

damadake za'a

wuce? Tace eh mana."Na zaci zaki

yiwaumma

kwana biyu".Tayi murmushi,naso

hakan ammaai

zan dawo,yaushe kenan? Ni ma sai

inzo

mugaisa.Tayi er dariya,gaskiya ba

zance ga

lokacin ba,watakila ma sai alamin ya

dawo,"Ke

don Allah,kusan wata uku kenan

ashe zaki iya

tafiya ki barumma tsawon wannan

lokacin? Tace

ba haka bane

Sai ga yaya soja ya fito tare

daabba,shi yakatse

musu zancen.Abba ya leko,toauta na

a kula

dakai kin ji? Tace to

abba",yayanyace "abba har

wanirarrashinta kake yi,jaririya ce?

Yaceitace

mana,damaina son gaya maka ka

dainarankwasar

min ita'.Yawaigo gidan bayan

yanafadin,rankw

ashi abba?Irin wannan?Abba ya

bude murfin

motaryace,"auta nafito! Fito ki bi

abdulkareem.

Tafito dage da kai har dakukan

shagwaba,masu

dariyanayi.Shi ma ya fito

dasauri,sorry

abba,sorry! Ya kamakunnuwansa

yarike,"na

rantse ba zan sake ba" tacuno baki

tamakale

kafada,ni ba zan bi suba.Yaya

yace,"za ki tsallen

kwado awajen nan,I'm telln you,ki

shigamotamu

tafi!Ta kara turo bakin,abbayace 'yi

hakuri

komaki kyale shi".Har ta tura kai

zatashige ta

sakedagowa ta dubi umman ta

tsayekofar gida

tanadariya,ta ruga wajenta ta

rungumeta,umma

zan dawonan ba da dadewa ba.tace

wuce kutafi".

To Allah ya tsare. Ta saketa,ta kwaso

sauri bata

san yaddaakeyi ta dawo ta bangaran

inda yayaali

yake tsayeba,kawai ganinsu tayi daf

dajuna,ta bi

shi da kallokafin tace,ba zan dade

ba,zandawo."

Jikinsa yayi mugun mutuwa

yace,adawo

lafiya"'amin".Ta bude mota ta shiga

yataimaka

ya rufe kofaridanuwansa na

kallonta,Ta

sunkuyarda kai,ita kantabata san

abinda ya

kashe mata jikiba,sannan batasan me

take tunani

ba,Ji tayi motana tafiya ta dagoda

sauri tana

daga wa kowa hannuhar suka

bace.Ta maida

kanta jikinmota ta jawo malami

tarungume.suna

isowa daidai shagondanliti,daga

muryayayi yace

"Allah ya kiyaye hanya!Ta ballo

masaharara,yaya

nta na fadin,"amin""amin".Tana

harararsayana

mata murmushi har da dagamata

gira,ta

sakidogon tsaki,"ke da wa? Anti

aminata

tambaya,tace mantuwanayi.Yayanta

yace 'ba zan

koma ba!tacenima bance ba yaya ai

ba waniabun

damuwa bane namanta". Suka fada

titi,komadamuwar ne ba zankoma ba

lazy

girl"tace "lazy soja"ya kyalkyale

dadariya yana

kallon motarabdulkareem tana bin

su abaya

yace,ni ko? Za ki shiga guardroom

yarinya,jikin ki

zai gayamiki".Suka kalli juna ita da

malamisukatintsire da dariya haka

suka cigabada

tafiya.

Har suka iso minna anan suka

tsyasuka karayiwa

juna sallama sannanabdulkareem ya

daukihanyar

unguwar su,su kuma sukacigaba da

tafiya.Sun

isa abj lafia,sojoji biyu kegadin

gidan suka

budemusu get. Bayan sun yi

sallolinsukowa yaci

abindayake sha'awar ci daga nan

mamada anti

amina suka shiga gyaregyaren

wuri.Karfe tara na

darelokacin neda mama ta gama

shirin

barcibayan wankan datayi.Suna

kwance da

malami wanilittafin labarin yaratake

karanta

masa,anti amina tashiga dakin

tace,gadoktan ki

can akan layi dama yasan yau zaki

dawo?Ido

waje ta kada kai tace a'a kilasun yi

waya da anti

rabi ne ta gayamasa,ba mamaki je ki

dauka.Tasauko kayan barci ne jikin

ta rigada

wando ta rugafalon kasa ta dauki

kan wayar

dakeaje gefe,tayimasa sallama,ya

amsa muryarsa

nabayyanar dafarin cikin

zuciyarsa.Watau abj

kikagudo ko?me kikenufi da kika

baro dokta

acan?'Yardariya tayi tace,shi ma yaji

yaddanake

ji.Baki da hujja yarinya kikomagun

sa kafin mami

taci ki tara.Zankoma yallabai,toya

karatu,ya

rasha?To ba laofoamma rasha kin

sansai maneji

da nake yi,zuciyata nagun ki

myprincess.Tana

murmushi nima inatuhumar

kadokta,waya gaya

maka ina nan?Yace kawai na kira ne

inji ko

suanti sun dawo,inyi musu barka

dadawowa.Sai

take gaya min kemakina abj,ta

dannumfasa tace

ta kyauta.Ko?Allah,dama ina

tatunanin ina zan ji

ka?Allah sarkisakeenta,to ya biki?

Tace anyi an gama lafiya amarya na

can tare

daangonta.da kyau,saura namu ko?

Tayi

murmushi batace komai ba,ba zaki

amsa min ba?

Me zan ce?Bayankasan hakan?yace

to Allah ya

nuna mana,ki karahakuri na kusan

dawowa kin ji?

Idanuwanta suka kawokwalla.Na

kosa dokta,baki

kai ni ba sakeena,ni kadai na san

yadda nake

ji,kin san irin son da nake miki

kekanki kin san

ina wahala anan tsawon watannin

danayi ban

ganki ba sakeena yasa idanuwa na

sunmakance

alhali lafiyar su lau,dul abinda na

kalla

bayagamsar dani my princess hakuri

kawai nake

yi. Tagoge kwallan bisa kuncinta,ta

numfasa,no

sakeena,pls kar ki gigita ni,stop

crying,please!M

uryana rawa tace dole in yi hawaye

dokta,domin

na fi kafuskantar kalubale shiyasa na

kosa ka

dawo ayi takare,Yace kalubale?

Wane iri sakeena

ta?kowa zuwayake nema na,kare da

doki

ma,shiyasa na gudo abjdon inyi

musu nisa.Yayi

hucin zafi,ya fahimci ta shiga

damuwa,kar ki

saurare su sakeena kullum ki

rikakallon zoben

alkawarin mu sannan kar ki manta

akwairanar

auran mu a kanki. Nauyi ne babba a

kan ki

myprincess pls,kar wani kalubale

yasa ki qi

saukewa,kitaimake ni dom girman

Allah".

Ta kara goge hawaye,ka daina roko

na

doktadomin kai ma kasan cewa ban

iya rayuwa

da kowaface kai,idan kana roko na

sai in ga

kamar baka yardadani bane.Da sauri

ya amsa na

yarda dake sakeenakema in har kin

amince da

magana ta to ki sharehawayenki ki

daina kuka

zuciyata ta daina konewa. Ta share

fuska tare

da kokarin tsaida hawayenta,nadaina

dokta,yace

good girl!To bani labari me

kikashirya a bikin

mu? Tace me zan shirya baka nan?

Nikuwa kinga

list din nan anan rubuce,karanto min

inji?Da farko

akwai immunization day,wasu

manyamanyan

allurai ne na tanadar don

amarya.....Dariyarta ta

katse shi shima ya fara dariyar,ki

tsaya kiji

mana!me zan ji?Wannan shirin naka

almara ce

kamasake.Na riga na gama shiri na

ba zan sake

ba,yarinyaallura biyu da safe,biyu da

rana,biyu da

daddare,shidakenan.Sosai ma,duk a

jiki na,ah

to,sa wasa kiga aiki.Ta cigaba da

dariya

hankalinsa na kara kwanciya,kokari

nsa ta manta

da waccan maganarshiyasa ya dage

da bata

dariya har dare ya fara nisabasu sani

ba,ai kuwa

yayi nasara don ko data je takwanta

bata yi

tunanin komai ba,tace labarin

dayarika bata har

tayi barci mai rai da koshi ne.

Kwanabiyu cif!yau

zuwanta abj kuma ko a daren yau

alameen ya

kira sun sha hira tana ta kewar

bebialameen ta

kwanta barci,sosai take son

ganinsashiyasa ta

kwaso hotunansu ta tsibe tana kallo

hakata bata

lokaci tana kallon doktan ta sannan

tasumbace

shi,ta tattara hotuna ta maida

cikinjakarta,ta

dawo ta kwanta ta zurawa malami

ido amma a

zahiri ba shi take kallo ba,wani

tunanin candaban

take yi,bata san lokacin da barci ya

sace ta ba

Tsintar kanta tayi tare da danliti bisa

benci

akofar shagonsa cikin wani irin

nishadi na

banmamaki.Wani abu suke ci wanda

bata

tantance komenen ba.Ta sanya masa

a baki ya

cinye,shi ma yadauko yasa mata?Ta

sake

daukowa ta kai masa bakishi ma ya

kara mika

mata sai ta hade da yatsun sa ta

cije,ya rika

yarfawa yana fadin,"wash! Sakeena!

Wlhda zafi!

Ita kuwa dariya take yi har da kama

ciki,yakawo

mata duka ta tashi da gudu ta mika

hanyargida,tana gudu tana waigensa

tare dayi

masadariya.shi kuwa kwala mata kira

yake mai

karfi yanaamsa kuwwa "sakeena!

sakeena!!

sakeena!!! Ta yunkura ta tashi zaune

dafe da kirji

tana fadin,innalillahi wa inna ilaihir

rajiun!sharkaf

tayi da zufa kumatana ta

numfarfashi tamkar

wacce ta sha gudunfamfalaki. Ta

lalubi fitilar

tebur ta kunna ta cigaba dazare ido

tana dube

dube,mamaki ya isheta

tanatambayar kanta 'me

ya hada ta da danliti? Barcin da bata

sake

komawa ba kenan har gab da asuba

alokacin ne

wani sabon barci ya dauketa,ji tayi

ana

tabubbuga ta,ta bude ido a natse ta

dubi mai

tashi

Malami ne a tsaye yana mata

dariya,gari yawaye

anti ki tashi mu yi sallah.Ta tashi da

sauri tadubi

agogo karfe shida daidai,ta duro ta

fada bayi

tayoalwala tayi sallah,wani abinda ke

daure mata

kai shafta mance da mafarkinta,a

zahiri ta san

tayi mafarkiamma ta kasa tuna

irinsa. Haka ta

wuni tunani babu kuzari a jikinta

kuma ta kasa

gayawa kowa. Hattaalamin da bata

iya boye

masa duk wata damuwartayau ta

kasa gaya

masa mafarkinta mai ban

mamakiballe ya taya ta

addua.Dare yayi sosai lokacin

dabarci ya sake

dauketa kamar jiya haka ta

sakeganinta da

danliti. Babu bambanci da mafarkin

jiya,ta farka

a firgice hankalinta ya tashi,gaba

daya kanta

yayamutse tana jin muryarsa yana

kiran sunanta

cikinkunnuwanta,shiya ta zuwa

yatsunta,ta tashi

ta runtseido tamau!Tana fadin inna

lillahi wa

inna ilaihir rajiun!Sannu a hankali ta

daina jin

kiran. Ta makure a gadota rasa

abinda ke mata

dadi a duniya,gab da asuba wani

barcin ya sake

sace ta,yadda take zaune amakure

gefen

gado.Malami ke tashinta ta bude ido

tadube

shi,yace a zaune kika kwana anti? Da

kyar

tatashi sosai ta zauna,wuyanta yayi

mugun

rikewa,yakage,ta kasa motsa shi,tace

ya aka yi

na tashizaune?Yace oho nima ynzu

na tashi na

ganki a zaune. Ta jujjuya wuyanta

tace,wash!

wuya na ya rikemalami ban iya

motsa shi.yace in

kira momi?

Tace aa kyaleta, yanxu zai warware

in na

tashi,yana tsaye yana kallonta tana

ta juya

wuyan har tasamu ya saki, ka yi

alwala ne? Ya

ce aa . To jekayimana ka fito, ya

wuce ya yayo,

ya dawo itama dashiga toilet, ta

kama ruwa

tafara alwala, Sakeena! Tajian kira

ta. Ta waigo

da sauri, bata ga kowa b, tayi jim, a

tsaye sannan

ta ci gaba da alwala ta kare ta fito

taysallah.

Wannan yinin tayi tunanin Dan Liti,

gaba 1mind

dinta, ta koma fandogari. Har Anti

Amina ta

lurabatab cikin sukuni. Yau da wuri

Al-Ameen ya

kirawaya 8:30 ma bata gama yi b,

tana daki ta

idar dasallar isha. Malami ya shigo

ya gaya mata

yaya Al Ameen ya kira, takalleshi up

n down tace

kace masaina zuwa.. Ya juya ya fice,

shi kansa

da yake yaro,yaji mamaki , don bai

saba gani b,

Da taji waya harrige rige sukeyi

wajen rcvng. Tay

guntun tsaki ta tasorai bace ta sauko

falon suna

ta hira da malami yanabashi daria.

Tayi tsaye,

tana kallon sa, kafin yace gata. Ya

miqa mata ,

ta amsa ba fara'a, tace hello.Yace

Amincin Allah

ya tabbata gare ki my princess...Kai

ma hak. Yau

kuma yanga kike ji, kika barni

damamaki? Ko

amarci ne ya fara tun yanxu?

Tayatsuna face

tace " sallah na ke," Oho yau na

bugoda wuri ko?

Na kosa inji ki ne my wife.. Tayi far

da eyez tace

ka kyautah wa kanka......

Banda ke? Watakila, banson gulma.

To yakike?

Kalau, aa ba kalau b, kamar

sakeenata batacikin

walwala, waya taba min ke? Wa

zaitabani kuwa?

To ai ban saba jin ki haka b my

princess ko

bakida lfyne? Lfy lau nake. Ina

shakku gaskia,

karki boye minsakeena, gaya mi

meke damunki?

Ta danyi shiru, hawaye suka cika

eyez

dinta,murya na rawa Lnibansani ba

Dr. Kayimin

pryr raina yana baci nekawai"jikinsa

yay sanyi

karki damu mama in shaAllah zan

miki, kinsan

Dan Adam ajjizi ne, 9 yake baicika

10 b, dole

wata rana kaji ba daidai b. Haka

lyftake,so karki

damu, ok? Nagode, ki manta kawai.

Kinsa wani

abu? Kishin kishin naji wai skul

dinnansuna son

rike ni, kamar yaya? Wai in zauna

anan inyimasu

aiki.... Banjin zan iya ko da sunyi

man tayin.Don

me? Ke kingoyi baya ke nan. Baci

gaba bane?

Niban ga wani abu a cikin sa b.... Ni

nagani,

wayau nekawai suke mana , a haifi

mutum a

kasar sa, yayi girma ya gama whlar

studyng a

kasarsa, tashi 1 watakasar ta gwada

masa

money ya bar kasar sa. Alhalinal

umar sa na

matukar buqatar gudunmuwarsa. Ni

banda

sha'awar wannan, na fi so inyiwa

kasa ta bauta,

badon kudi b sakeena , sai don tai

mako ga

masubukata kin gane?????

Uhm.... Uhm?? Haba sakina ta, na ce

ki sakiranki,

ko naji dadi, kina so in shiga

damuwa ne?

Tayihamma,gaba 1 taji slp ya rufe

mata eyez,

yayi yardariya ya ce, wannan uwar

hamma, ai sai

ki cinye ni,barci kike ji? Wlh kuwa

gaba 1 eyez

dina sun rufe,. Aikuwa ya kamata ki

kwanta kiyi

slp, in kyale ki ko? Tadan nunfasa,

kuma bana

son kwanciyar. No pls kijeki kwanta,

Allah na

yafe, ok? Sai 2mrw zankira inAllah ya

yarda, sai

da 2mrw ko? Shi ke nan. Ki fa

yibarcin, kar ki

tsaya tinkng komai. Ta amsa,to.

Gudgirl I lov U

my prncess. A hnkli ta ce Me too...

YaceSo

much? Tace So much! Murmushin sa

ya kari

yace to ayi slp lfy. To. Ta fadi tare

da aje kan

wayar ta jimatsaye tana tunanin iska,

ta tako ta

dawo daki 9pmdaidai. Malami har

yayi slp. Bata

sauya komai jikin taba ta

kwnta,shirun da tayi,

bawai Al amin take tnkba , fandagori

kawai take

tink,can mind dinta ta koma,tana

matukar son

ganin Dan liti. Yayin da shima al

amin yake zaune

bisa bed yana tinkn yanayn sakinarsa

take

ayau,don hka ya roki Allah daya

yaye mataabinda

ke bata mata rai. Dukkansu sun raba

darebasuyi

slp b... Yau mafarkin mama ya sauya

salo,domin

a yau kiran da ya kwala mata yasa ta

tsayacak,!

Tana kallon sa, tafiya zakiyi ki

barni??? Ta kada

Kai..

Ya ware hnds dinsa yace, Kizo nan

don Allah.

2acigaba da kallonsa bata motsa b,

kizo mana

nace,! Taruntumo da gudu ta

rungume sa, ta

fasa kuka, ya riqeta tamau! Yna

fadin, ko ke fa?

To kidaina cryng, donbanga dalilin

yin sa ba... Ya

dago fuskarta yana sharemata

hawayen, ya isa

haka, ki daina bata hawayen ki?

Kuka take yi

sosai, tana kwance rashe rashe

bisagadon, ta

jima tana kuka kafin ta yunkura ta

tashizaune,taja jikinta,ta jingina da

akanta kan

gado tacigaba da tsiyayar hawaye

ana sharewa.

Bata sakekomawa barci ba har aka

kira asalatu.

Ta sauka tafada bayi tayo alwala ta

bada

faralo,ta zauna shiru bisa sallaya.

Zuciyarta tana

azalzala mata son ganinDan liti......

Muryar

malami taji yana fadin, har kinkinyi

sallah ne

anti? Shine baki tashe ni ba?

Tadanruntse ido, ta

bude,yi hkri malami,na manta ne. Je

kayo

alwala,. Ya wuce bayi yayi alwala ya

fito

yayisallah. Yana idarwa, wanka yaje

yayo yayi

shirin skul. Bisa gadonsa ya koma ya

kwnat.jim

yayi shiru cankuma ya dago kai yace

anti kifa

tashe ni karki manta.Tace bazan

manta ba,ya

koma ya kwanta.ya bartazaune bisa

sallaya. Anti

Amina ce ta shigo,karfebakwai da

rabi wai barci

ne ya dauke ku? KaiMalami!... Ta

bubbuga

shi,yayin da mama tay firgigi ta

bude ido, skul din

fa? Ka kwanta kana ta slp?? Yasauko

a firgice

yace , nace anti ta tashe ni fa!

[11/01 18:49] ‪+234 818 701 7363‬: BAKIN CIKI 1***12

Tace, Ita ma aunty ai ta bingire, dube ta

aza

zaune take yinsa. Ta so kayi breakfast

dadin

kana jiranka. Ta juya inda Mama ke xaune tana

famanxuba mika, Yayan ki zai fita ne, ki

fito ku

gaisa. Tace,Gani nan. Suka fice da

Malami, ita

kuwa mama bayita shiga ta wanko Fuska ta fito.

Suna bisa tebur ta same su fuska ba

walwala, ta

ja kujera ta xauna, inakwana yaya? Yace

kalau,

ya lazu Doktan ki?Murmushin bai kai ciki ba tace,

ai ni ban shi ba Yaya.Yace a Yau kuma?

Zamuyi

waya ai, zan gaya masaabinda kikace.

Tayi shiru

Aunty amina tace, me yasami idanuwanki? Kamar

sun kumbura? Ai ba sa min ciwo, tace, to

meyasa? Da alama dai sun kumbura.Ta

murje

idon. Yayanta na cewa, ke me zai

dameki?Ita da take tare da lazy Dr. Suka fara dariya,

ita

kuwayake takeyi. Ta sa abincin, sai juya

masa

cokalitakeyi, ta kasa ci, da alama tana

son tayi

matamagana ne. Amma ta kasa, aunty amina ta

kare mata kallo, tace wai menene? Ta

dago ido

ta dubeta, tadubi yayanta, jim kafin tace,

Fandagori nake sonxuwa. Fandagori? Me

zakayi? Yayan ta ya tambaya.Idanuwan ta suka

yi rau-

rau! Da kwalla tace, ina sonxuwa ne

kawai. Ya

xura mata ido yace, xo nan bebi.Ta taso

a hankali ta zo gaban sa ta tsaya. Ya kamo

hannnayenta biyu yace, me zaki yi a can?

Bayan

yaukwanan mu bakwai da dawowa?

Tace Umma

na keson gani. Ya dubi Aunty amina, yace kinji

shagwabarbanza! Ke kadai ke da Umman

nan ne

wai? To ba zaiki ba ki ba, nan zaki zauna

sai

karshen wata. Ta karamurtuke fuska. Don Allah

yaya kayi hkr ka bari in tafi. Ni wlh ko a

motar

haya xan iya tafiya, ba sai direbaya kaini

ba.

Yace, motar haya? Baki a tunaninki bebi,banso in

sake jin wannan maganar, karshen wata

inada

hutu zamu tafi tare. Is dat clear? Ya fadi

tare

damatse yatsunta da karfi. Tayi tayi ta kwace

amma takasa. Ya kara girgiza ya, ya kara

fadin

Is dat clear? Ta kara cunno baki ta kauda

kai. Ya

saki hannun yace je ki ci abinci, ta juya da gudu

ta haye sama.Aunty amina ta kwala mata

kira,

Mama! Ya dagamata hannu, a kyaleta!

Iya shege

takeji kwana biyu,ko baki lura ba? Tace haka ne

fa, ni ma ban ganemata ba kwana biyu.

Ya dubi

malami yace, lazy man ayi sauri mana.

Yace na

gama Dadi. Mu tafi kenan?Ya ce eh. Suka bar

tebur. Madam ta kwaso masajakar sa da

hularsa.

Malami ya goya, ta sa jakar suka fito tayi

musu

rakiya xuwa mota. Sai da suka fita,ta dawo cikin

gida. Kai tsaye wajen mama ta nufa,tana

xaune

bakin gado ta kumbura suntum!

Idanuwan ta sun

kada jajur! Ta kare mata kallo, sannan taxauna

gefenta, wai Mama me yake damunki ne?

Komunyi miki laifi ne? Ta kada kai. To me

zai sa

ki tashihankalinki haka? Wajen Umma

nake son inje. Ai bahana ki akayi ba, tunda yace ki

bari

karshen wata kutafi, sai kiyi hakr xuwa

tym din.

Tayi shiru ba tace komi ba. Ta rungumo

kafadarta, wannan abu na banimamaki, kamar

yau kika fara xuwa garin nan? Dabakinki

fa kika

ce kin fasa kara kwanankin da

kikacexakiki, balle

ace matsa miki akayi. Tace sai da na zokuma

naji bana son zaman. To kiyi hkr,

tundaYayanki

yace ba xaki motar haya ba. Shikenan,

yauwa

autan Umma. Ni bari in je inyi wanka, in dankwanta

kafin rana tayi. Tace to,

auntyn ta

bar dakin takoma nata. Ta aiwatar da duk

abinda

take son yidaganan tabi lfyr hafo. Bata

jima ba, ta sunkuci jakarhannu ta rataya ta yafa

mayafi

ta debo takalman tarike a hannu ta

sadado ta

sauko kasa. Shigar ta falon ke da wuya,

wayar Al-amen ta shigo falon, gabanta yayanke

ya fadi,

ta tsaya cak! Tana zare idanuwan.Tsoron

ta

Allah, tsoronta kar karar wayar ta tashi

antyamina. Saboda haka tayi azama ta nufi

wajen wayar,ta daga kan taaje gefe, ba

tare da

tayi magana ba,balle ta san waye akan

layi. Ta

dan kara tsayawa, jim shiru bata jin wani motsi

ba, tayi hamdala ga Allah. Taaje

takalmanta ta

xura tayi waje abinta. Babufargaban

komai ta

doshi gate har tana gaida masugadi. Suka amsa

tare da fadin a dawo lfya. Taceameen.

Tayi waje

cikin sauri ta bar sashin unguwar tafito a

sarari a

inda ta samu shatan tashi ta kai ta tasha. Tayi

muguwar sa'a fasinja daya akejira

motarta tashi

xuwa Minna. Inda daga can zata sami

MotarFandagori. Sha biyun Rana Aunty

amina ta farkabarcinta, ta sauko falon kasa, tin

daga nan

ta faraganin abinda bata sa ba ba, kayan

abinci

na aje bisatebur yadda ta barsu. Mama

ta bata kwashe ta gyara wurin ba. Cikin ranta

take fadin,

lallai yau Mama tsiyatakeji. Haushi ya

isheta ta

nemi kujera tsakar falo taxauna ta shiga

kwala mata kira. Shiru bata amsa ba.Mamaki ya

isheta,

t yunkura zata tashi idanunwantasuka kai

bisa

waya, Ah ji wani sabon iya shege.

Sumama! Ta nufi kan wayar ta dauka ta mayar

yadda

take.

Tana jan tsaki. Ta hawo saman ta fada

dakinmama cikin zafinta. Ganin babu

kowa a

dakin yasatayi turus! Cikin sanyin murya take

kiranta, mama! Kokina toilet ne? Shiru?

Wai

malam yaci shirwa. Tabude bayin vata

ciki.

Hankalinta ya tashi ta sauko dasauri tana kiran

Mama! Har waje. Daya daga cikin masu

gadin

yake gaya mata ai ta jima ta da

fita.Al'amarin ya

daure mata kai. Ta dawo falo..... Tana mamakin

mama. Karar waya

yadawomata

da hankalinta, ta tashi taje ta dauka,

hello!

Muryar aunty Rabi taji ta amsa. Hello

aunty amina,Rabi ce, tace nagane ai ya yara?

Lfya lau

wlh. Waime ya smu wayar ku ne? Al-

ameen ya

kirani, wai tunsafe yake neman layin,

amma yana engage. Tace, uhm.... Ke dai bari, ina

nan

ina

ganin abin mamaki.Kamar yaya? Tace,

Mama ce

daxun da safen tacewaYayanta ita gida

zata koma, yace ta bari karshenwata ya kaita.

Nima

na rarrasheta, har fa ta amince,wai kuma

na

tashi barci yanzun, bata ba dalilinta

cikingidan nan. Sannan ina zaton ita ta cire mana

kan waya

ta aje gefe. Cikin al-ajabi tace, to saboda

me?

Oho! Kuma ba ayi mata komai ba? Wai

zai yi mataRabi? Ko da ma anyi matan ai be

kamata

tayi hakanba ko? Tace gaskiya ne ka, ah

to, ita

da yayanta ne.Ni ba babu ruwan. Tace,

amma ai mama bata dawannan halin, me yasa za

tafar shi

yanxun? Wlh bakiji ba duk Al-ameen ya

damu,

nace masa ya barizanyi tryn inji. Tace

watakila don taga kowa na rawarjiki ne da ita, shi

yasa

take son ta lallace. Zata kuwayiwa kanta

sakiyar

da ba ruwa, idan ta bari yaron nanya

kubce mata. Aunty Rabi ta numfasa tace, to

yanxumenene abinyi? Tace, yayan nata

zan kira

Yanxun in gaya masa ta gudu, Allah ya

sawwake.

To ameen. Taaje waya, sannan ta sake dauka ta

lallatsa lambobinmaigidan na Ofis,

jimawa kadan

ya dauka, ta zayyanemasa kaf, abinda ke

faruwa.

Nan take haushi ya rufeshi. Ya mike cikin fushi

ya fito daga Ofis, ya fadamota bai zame

ko ina

ba sai tasha, jami'an union ya samu ya

bayyana

masu kamaninnta, nan take sukabashi tabbacin

ta zo tashar ta shiga motar xuwaMinna

tun safe.

Ran maza ya kara baci kwarai. Yafada

motar sa

yana tambayar kansa, dama mama taiya irin

iskancin nan? Lallai zasu gauraya,

zatayabawa

aya zakinta...

Karfe uku da rabi mota ta aje taabakin

titi, ta fito ta gangagro saitin shagon danliti, saidai

shagon a

rufe yake. Babu kowa wajen. Ta

tsayatana kallon

kofar shagon kafin ta wuce, tana tafe

tanawaige ko zata ga Danliti ya dawo, amma har ta

dainahango shagon. Babu alamun kowa.

Taci

gaba da tafiya ranta bace na rashin

ganin Danliti,

xuciyartacike da tambayoyi, tana hasashen

menenemusababbin rashin xuwan Dan

liti shago?

Tun dagakofar gida yara ke kwala ihun

mama

oyoyo! Shi yasaUmma ta fito har kofar sassan

dauke da mamaki bisafuskar ta. Suna

hada ido

tace ke kuma dga ina haka? Ta kwaso da

sauri

ta rungume ta, Umma na! Tayisauri ta dago ta,

ta xura mata ido, meya faru ne? Mekuwa

Umma?

Na dawo ne kawai. Ta wuce uwar tabiyo

bayanta,

bata yarda da ita ba. Cikin falo yara sunrufeta,

tace, kuyi hkr ban siyo muku komai ba,

gakudin

nan kuje ku siyo biskit. Ta dauko Naira

Hamsin

ta basu., duk suka watse da murna. Har

yanxunUmma kallonta takeyi, tayi dan

murmushi

tace, saikallona kike yi Umma? Tace dole

in kalle

ki, kin shgokamar an koro ki. Ni bawanda

ya koroni, ke nake tamafarki Umma, nace

gaskiyya

ni xan dawo. To inajakar kayanki? Tana

can,

kamar yaya? Yaya ne yace baxan taho

ba, ni kuma na silalo na gudo. Ta daukisalati ta

sauke,

kika yi me? Kanki na lfya kuwa?Mama ki

gaya

min gaskiyya dawa kuka yi fada?

Taceumma ni ina fada ne? Da wan xanyi kuwa?

Umma

kiyarda

da ni, wurinki nazo. Ba zan taba yarda

dake

baMama har sai Yayanki ya zo naji ta

bakinsa. Kuma wlh naji akasin abinda kika fadam

sai na

bata miki raifiye da zatonki, kinji nagaya

miki. Na

yarda, shikenan,Ina abbana? Ya tafi kd,

tayi 'yar dariya, Allah sarki inaango da amarya?

Yau

kwanan su uku da komawa.Kije ki zubo

abinci ko

sai kinyi sallah? Tace bari infara cin

abincin, yunwa nakeji. Ta tashi ta shiga ta xubo

abincin

ta dauko ruwa ta dawo falon ta

xauna.Bata wani

ci sosai ba, saboda cikinta ya cushe

dayunwa, don ko karin safe batayi ba, bayan ta

gamatayi

sallolinta tayi wanka, cikin kayayyakinta,

dakegida ta dauko tasa. Ta fito tace zata

shiga

sasa tagaishe su, daga nan zata wajen Baraka.

Umma tace daga xuwanki? Ba inda

zakije sai

Yayanki ya zo najidalilin dawowarki gida.

Ta ya

mutsa fuska, tace kaiUmma! Barakara kamar

wata bare, kuma wlh damada xan tafi

bamu

sallama ba, na wuce, hkr zanje nabata.

Tace,

tazo nemanki kinbi 'yan abuja, amma bainda zaki,

kinji na gaya miki. Ta bata rai sosai. Ta

jefar da

gyele bisa kujera ta koma dakinta.

Ummatace, in

kinso kiyi bindiga, ba fushi ba. Ta shige natadakin.

Jimawa kadan mama ta fito

cikin

sanda ta lekafalon, daga nan tana jiyi

sautin

Umma tana karatunQur'ani. Tayo sanda

takalmin ta a hannu, ta daukigyalan tayi waje.

Bata shiga

sassan ba, kai tsaye waje tayi, sauri take

kar

wani ya ganta. Yaran natakaratu ta gaida

Malam ta fice. Ga ta nan ga ta nan harkofan

shagon

Dan-liti, farin ciki ya lullubeta da tahango

shi a

bude. Sai dai kash! Tana isowa ta

iskeayuba ne a cki. Tayi masa sallama, cike da

mamakiyake

kallonta har ya kasa amswa, gaba daya

tsigar

jikinsa ta tashi. Ya xura mata ido kafin

yace, sannuko? Me za abaki? Tace ba komai,

don Allah

ko danlitina nan? Ya kara matsowa ido

waje

yace, a'a bayanan. Tayi dan shiru jim,

kafin tace yayi nisa ne, eh to,kano ya tafi siyo kaya,

amma

watakila xuwa anjimako gobe ya dawo.

Ta

numfasa cikin rashin jin dadi, tace,

shikenan nagode. Zan dawo xuwa goben. Ya

nadan

murmushi yace Allah ya kaimu. Ta wuce

ta

komagida. Ayuba bai gasgankanta

idonsa ba, sai da ya fitoya bi bayanta da kallo. Ya

dora

hannu

bisa kai yace,na shiga uku, amma Dan liti

anyi

mugun dan iska! Baikoma cikin shagon

bisa benci ya xauna yana jimami! Mama kuwa

tana

tafe har tuntube tayi saboda

takaicinrashin ganin

Danliti. Ta shige gida can sassan

sukawunanta. Hajiya Gaje tace, a'a saukar yaushe?

Tace daxun

nazo. Lfya dai ko? Tace kalau. To

yamutan

Abuja? Suna lfya, ina su Dan lami? Ko

sunsami makarantar? Tace ai kuwa makrnta ta

samu,

shekaran jiya ya tafi, ana can sakkwato.

Allah

yataimaka. Amin. Umma tayi sallam

sassan suka amsata dubi Mama tace, Abbanki ya

dawo yana

kira, tamike tana fadin to. Hajiya tace,

ashe

autan Umma andawo? Tace eh wai

hankalin ta ne ya dawo gida.Sukayi 'yar dariya, Haj.

Gaje

tace, ah shagwaba! Sai da auran yazo

ake kwa

xucin gida? Kina wasa neyarinya. Suka

fice suna dariya. Abban yana falo azaune, ta shigo

da

fara'arta, Allah ya taimaki maimartaba!

Yace zo

nan. Ta matso jiki babu kwari tazauna

akasa gefensa. Mama me ya faru kika

baroAbuja ko

jakar kayanki baki dauko ba? Tayi kasa

da kai

tace, Allah abba babu abinda ya faru,

cewa nayizan dawo wajen Umma, shine yaya

ya hana,

ni kumana gudo. Ya xura mata ido, yace,

me ya

sameki? Kina ma gani kamar ba laifi kika

aikata ba? Haka kawaiki kamo hanya ki taho ke

kadai,

ba tare da saninkowa ba, idan wani abu

ya faru

dake, ya kike so mutane suyi? Wannan

rashin hankali ne, irin wandaban taba sanin ki

da shi ba.

Ina fatan kuma daga shiba zaki sake ba? Ina fatan

kinji da kyau? Ta kara kasa

daidon

tace, yi hkr Abba Insha Allah ba zan sake.

Yanumfasa yace yanxun saboda Allah

kinsan

awane halisuke? Zaki gamu da Yayanki ai, kala

bazan ce masaba, yayi miki duk abinda

yayi

niyya. Umma tace ni faabin daure min kai

yakeyi.

Wai mama ta gudo? Ta kuta tana zuba mata

harara. Abba yace, tunda daiAllah yasa

ta ido

lfya, mungode masa, sauran magankuma

sai

yayanki yazo. Idanuwanta suka kwalla tana,duban

abba tace, Allah abba bada

gangan

nayi ba,kullum mafarkin gida nakeyi,

shine nace

ni dai zandawo in ganku. Yace, to kin

ganmu ko shi kenan? Tace ka gaya wa yaya idan

yazo kar

yace zai bigeni.Umma ta karbe, ai ko shi

bai ce

ba, ni zan sashi.Kuma tunda abin naki ya

zama tsiya anan din zaki tazama, na ga inda

zaki samu

ki dauki wayar. Karyartsiya kikeyi! Ta turo

baki

tayi shiru. Abba kuwa 'yardariya yayi

yace, dama kinyi shiru da bakini, da kanta zaki ji

tana

neman

hanyar komawa. Ba kuma zatanba,

yauwa! Ki ma

sani. Ta shiga murza ido ko alamarbacin

rai bata ji ba, tayi shiru tana sauraren suna

tazazzaga

mata tsiya. Ita bama wannan ce

matsalartaba,

kusan ma da za'ace ba zata koma din ba,

ita adadinta. Damuwar ta daya, tayi tozali da

Danliti

ko hankalinta ya kwanta. Domin ko a

daren yau

ma takuma yin mafarkinsa irin na jiya. Ya

kira ta amsakiransa har taje gunsa. Da wannan

azalzalar

songanin Danlitin ta wayi gari. Allah-Allah

takeyi,

abba yabar gidan, ta sulale taje ta duba

ya dawo. Kafin lokcinfitar sa tayi har tayo

wanka ta

chaba ado. Yayan kuwa sammako ya

bugo mata,

karfe tara dai-dai yanaparkin kafar gidan.

Ya bude ya but, ya kwasokayanta, da ganin

yaddayake ya wurgo jakar kasa

zaitabbatar da

afusace yake kalla ya iso wajen

dasurinsa yana

masa sannu da xuwa, ya amsa, kalla yakwashe

kayan ya shige da su cikin gida. Yaya

abdulqadeer ya biyo bayansa, sallamar

sa hade

takeda kwala wa mama kira, Ina bebi?

Abba da Ummasuka fito falon. Yaya Babba

sammako kayo

haka?Abba ya tambaya, yace ina fatan

Bebi nan

na. Yace ,ta iso tun jiya, zauna mana!

Yace ina take tukunna?Umma tace tana dakinta

tana jinka.

Ya wuce dakin abba ya bishi. Mama na

makure

karshen gado, kaitsaye ita ya dosa,

kafarsa daya ya dora bisa gadonya mika hannu zai

janyota.

Abba ya riko shi yanafadin, yi hkr Yaya

babba ka

dubeni ka saurareni. Yadubi abba ransa

bace yace, abba yarinyar nan tana dahankali

kuwa?

Ban iya barci ba fa saboda bacin ran abin

da tayi

min jiya! Tana nufin tayi girman da ba

zaa gayamata taji ba? Saboda muna wasa

da ita?

AbbayaCe, Allah ya huci zuciyar Soja.

Zauna kaji,

zaunanace ko? Ya zauna yana kallonta

xuciyarsa natafasa. Umma tace, wlh da ka kyale shi

ya

tattabajikinta ko hankalinta ya zl jikinta.

Abba

yace ya dai karya ta kike so, kinsan irin

dukan da zai yi mata?Yadda ya hassalo din nan?

Ya juya

kan Yaya yacigaba. Dubani nan Babban

Yaya,

kayi hkr don girmanAllah, ni kaina na san

Mama bata kyauta ba, kumatun jiya na nuna

mata

kuskuranta. Ni tunani na ma kowani abu

ne ya

faru tsakaninta da maidakinka. Kayi hrk

babban Yaya da yardar Allah ba zata sake

ba.Idan kuwa

har ta sake, duk hukuncin da ka

yankemata kayi

daidai. Ke kuma bashi hkr, maras

kunyakawai. Tuni hwaye ke ta kwaranya bisa

kuncinta,murya

na rawa tace kayi hkr yaya don Allah. Ya

ballomata harara yace, ga komatsanki

can na

kwaso miki, idan na sake ganin kafar ki cikin gida

na, sai na karyaki. Kuma daga yau mun

bata, kar

sake min magana!Abba,Yace Allah ya

huci

xuciyar Soja, ai ba zatasake ba. Ta ma sake! Ta

rarrafo da sauri, ta rungumebayansa,

Allah yaya

bazan sake ba kayi hkr. Abbayace, Allah

sarki

tsaknin babban Yayya da bebinsa, ai ba ajin

kansu. Ko? Zuciyarsa ta fara sauka,

sannua

hankali ya huce, ya jawo ta gefensa ya

zura

mataido, ban sanki da rashin ji haka ba Bebi na,

sabodahaka kar ki kara idan ba ki so mu

bata.

Ina fatan kinjini? Kwallan ta suka wuce

da gude,

tace Allah ba zansake ba Yaya. Ya share mata

hwayen, ya wuce, shikenan, ki zauna

wajen

Umma, shi kuma lazy Dr.Din me zan gaya

masa?

Tun jiya yake damun mu.Tace ai zan dawo. Haka

xan gaya masa? Ta amsa daka, yace an

gama.

Ya dubi Abba yacigaba, munshirya abba,

Umma

ki yi hkr idan ta kara guard roomxan sata. Tace

yayi kyau. Abba yace, Allah ya so ki 'yar

nema,

da kin jigata. Suka fara dariya, yace

dukda haka

sai na dan tabata. Ya duma mata dundutsakar

baya, ta fasa kukan shagwaba, tana

susarbaya.

Ya mike yana dariyan mugunta, yayin da

takefadin wayyo Allahna. Ka dai jibgeta

da wayau, injiAbba, yace ladan sammakon

da nayi,

ta hana min xuwa ofis. Suka koma falo

suka

gaisa. Karin safekawai yayi a gurguje ya

shiga sauran sassan ya gaidakawunansa, ya

fito ya

sake dibar hanya. Yau maAbba kd ya

sake tafiya

bin wata kwangila da yakenema. Bayan

sun gama ayyukan gidan. Ummakwanciya

tayi, ba

dadewa barci ya kwasheta. Nan da nan

Mama ta

kwashi takalma da gyale tai waje ta

nufishagon danliti, amma kash! Ayuba ta sake

samu.Dan liti

bai dawo ba kamar zatayi kuka, ta

tsayadauke da

tagumi.....

Ayuba yace, karki damu xuwaanjima, ninasan

bazai wuce yau ba. Tanumfasa

muryasanyayetac

e, zanzo anjiman, Allah ya sayadawo

lokacin.Yace, amin ta juya ta fito ta

danjima a tsaye batasan abinda ke mata dadi

ba.Salalau-

salalau ta komagida, ta fada dakinta, ta

kwantaranta na mata daci kamar

tayitsuntsuwa

tabi shi kanon. Ta juyanan, tajuya can duk inda

ya jefa idonta,shi take gani yamiko

hannayensa

yana murmushi.Yana fadin zomana! Jikin

ta gaba

daya ya hauciwo, zazzabi naneman rufeta. Har

cikinkasusuwanta take jin ciwontamkar

mai

sanyin kashi. Karfehudu bayan tayi sallar

la'arsar

tasake sabon wanka ta sauya kayatacewaUmma

zata wajen Baraka. Ummabatayi musu

ba,saboda

sun warware matsalaryayanta. Cike da

farinciki

ta bar gidan kuma xuciyarta najaddada matatabas

taga Danliti. Wayyo Allah!

Ranta ne

kawai kesaka mata haka, saboda ta zaku

tagashi,

ayuba, ne cikin shagon ahain yanxun

kam ya rasa kalmar dazai gaya mata. Ta zura masa

ido,tace,

kodai guduyakeyi idan ya hango? Ya

kada

kaiyace, wlh baidawo ba ne Mama. Ashe

kasansuna na nan? Yayidan murmushi yace, haba

kamarwani bako a garin?Asalin sunanki

sakeena,

ko banfada daidai ba? Fuska sake

taamsa, haka

yake, amma abokin kayacika yawo, dama haya

yakedadewa. Yace, kin sansha'anin

kasuwa,

watakila ma bakano kadi ya tsayaba. A

fada nan

ne, a fada can ananeman halali. Tacegaskiyya

ne. Barin in tsallakawajen kawata, may

bekafin in

fito. Allah ya taimakeni yadawo. Yace,

Allah

yasa. Kin damuda yawa, neman me kike masa

ne?Ta gyara tsayuwa tace, a'a tsakanida

shi ne,

so kake kaji? Ya kada kai yana 'yardariya

yace,

wane niinji sirrin ku? Sai dai in ce Allah yadawo

miki da shilfya. Tace amin, barin in je

indawo. To

shikenan. Tabar wajen ta tsallaka titi.

Al'amrinkara daurewa Ayua kai yakeyi,

yama rasa yadda zai fassara shi.Kamardaga

sama

wata mota (ToyotaCarina) tayi fakin

akofar

shagon, me ayuba zai gani?Mutumin na

sa nea ckinta. Yayi azama ya fito dashgo, yayin

da shi

maDan liti? Yace, siyo ta nayi. Motar?Ya

tambayadauke da mamaki. Yace, eh

mana.Ya

bashi hannu suka tafa, ka tsulana tsiya mutumin

na a bayankasa, ya akayi? Yace yadda

akayikenan? Kasan itamota akwai kara

aji, shi

yasa nashiyo, kada yarinyarnan ta dauke

ni wani gara. Yacekai! Don Ubanka dalabari,

shigo dai

daga ciki! Yayi dangutun tsaki, tanata

xuwa

nemana nakoa? Ya sakibaki ya na son

kallonsa, ka ma sanikenan? Ahaf! Kana wasa

danine.... Ya

wuce ya bude but, yasake juyo wa ya

kalleshi, ka

na nan tsaye? Ga kaya kazoka taya ni

cirewamana. Ya tako a hankali ya tsayagabansa,

kana bantsoro Danliti. Wlh kabi a

hankaliMalam

mu kwashikaya in ka na kwasa! Mts.. Ya

jatsaki

ya shigo fito da kaya yanashigewa da su shago.

Ayuba natayashi har suka kwashe.

Tsakar

shagonya baza 'yartabarma ya zauna.

Ayuba na

bisakujera, kofin ruwaguda ya shanye, ya aje

kofinsannan ya dubi Ayuba,duk kayi wani

la'asar,

kai banza newlh, yace ai doleabin nake

da ban

tsoro. Tsoro?Tsoron me xanji? In gaya makayadda

kasan Tv haka ake nuna

minitaakofar

shagon nan. Sakeena a tafinhannu na

take,sai

yadda naga dama da ita. Yacigaba da

kada kofardamarsa. Ayuba yace, xan

bakashawara

mutumi na,tunda ka nace, ka matsa sai

da

kabirkita hankalinyarinyar nan, kuyi aure

kawai kahuta da kwashe- kwashe.

Sakeenakarshe ce

wajen kyau, ni ban mataba sanin haka ta

hadu

ba, sai danatsu anan tanamin magana.

Kaga idanuwan takamar madara!Mts.... Ya dan

kada

kai. Yaci gaba,yarinyar nan inaiya ma

cewa idan

ka aure ka hutamutumi nan. Adage yake

kallon sa tsawon lokacinkafin yace, aure? Wa

zai

aureta?Kana hauka ne? Idan na aure

ta,insiyo

mata kima? Yadda tageni,haka kowa sai

yazage ta a garin nan. A'a danliti! Karika sayan

tsoronAllah a ranka... Ya daga

masahannu, ya isa

hakaAyuba! Naga alama kai ma sai

nasaan daure

minbakinka, kar kaje kana min shegensurutu a

gari. Domin daddawa bazata gayawa

manda baki

ba. Saidai ni bana zurfi shige-shige

irinnaka. Shi

yasa nakeba ka shawara ka aureta. Malamba

ruwanka! Ni banshakkar Uban kowa, irin

ta irin

tamasu taurin kai biyuna baro da ciki a

garinsu.

Daya akano, daya a zariya.Zaman da nayi a can

kafin in dawonan. Ido waje yace, iye!

Kwarai!Me

zai danne ni? Kila ma yanxuduk sun

haihu, wa ya

sani? Ayubaya kara la'asaryana kallon yadda

yake kadakafarsa, ko ajikinsa.Wata 'yar

fulani ta

leko tana fadin,hannun ku dai! Adama

fura? Dan

liti yace, dama tahamsin. Ta sauketa shiga

damun fura. Dan liti yafito ya zauna bisa

benci

yana hirada 'yar fulani ya bar Ayuba.

AwadayaMama tayi a daddafe

wajenBaraka, duk hankalin tayana can tunanin ko

Danliti ya

iso?

Suka fito tare zasu wuce Baraka tace,

Yau ba

zakishiga wajenkishiyar taki bane? Ta ya

mutsafuska, tace, kullumnazo sai na shiga

wajenta? TaceHala Dokta yayi laifi ne, ni

nagako

maganarsa baki min ba. Tace ninadaina

yayinsa.

Tayi 'yar dariya tacemama kenan.Ashe Dr, zaiyi

laifi har adainayayinsa?

Dakata, kina nufin kin warwareranar da

akasanya

miki? Tabbas haka ne,domin hankali na

ya fikwanciya da kai.Yayi wani

saurayinmurmushi

cikinnishadi, nagode sakeena, kin

cetorayuwa ta,

ban sanirin godiyar da xan miki ba.

Dadiya rufe ta, ta rausayakai, nima na gode, kin

gode?

Menayi na godiya? Dole ka godewa

wame sonka.

Ya kara jingina da motayaxura mata ido,

kamar na sace kisakeena, kalaman kina gigitani,

gashi

banzo miki dakomai ba, balle inbaki

tukwici. Ta

kada kai tanamurmushi, ban sankomai

naka. Ba kiso nake na, al bahaka bane nufiba, so

na

gaskiyya baya bukatarkudi. Allah ko? Eh

mana.

Kin finigaskiyya. Amma duk da

hakayakamata ace na zo miki da waniabu,

hausawasunce yaba

kyauta tukuici. Kar ki jikomai kyauta

saikin ture

sakeena, tunda kika zabeni. Tace gaba

damurmushi tana fadin, to Allahyasa. Awa daya

da rabisuna tare, sannan sukayi

sallama,ya wuce,

ta shigo cikin gidan.Umma na kwance

bisa

doguwarkujera afalon, ta shigo simi-simi

zatawucem umma tace zonan Mama! Ta

dawo

gunta zaunabisa kafet. Ummata tashi

zaune ta

dube ta tsaff!Kafin tace, ke da akece kije

ki gaya masa an sanya mikirana, me ya

kaikidadewa. Ta

sunkuyar da kai, batatanka ba, ban gane

miki ba

Mama,kina so a zage mu a garin nan ne?

Bikinki fah saura wata uku ko kinmanta ne? To

muba

kananan mutane bane, ko kingaya msa

ko

bakigaya masa ba, ba zaki kara fita ba!

Kinji na gayamiki! Ba zaki kawo mana sakarciba,

dan na

lura taketaken ki kenan. Idan kuma ba

hakaba,

abbanki zai maida ki minna koabuja,

tashi ki ban wuri! Ta mikeda kyar fuska kumbure, ta

wucedaki. Umma ta bitada kallo ganin

yanayim

fuskarta yasa ta kama bakicike da

mamaki. Ta

jima zaunesannan ta tashi tarufe ko ina ta kashe

fitulu ta samiabba a daki. Waikasan

yarinyar nan

sai yanxun tashigo? Ni fah ban gane

sauyinyanayin ta ba, ina mata fada

tanabatarai, yace ai na leka ta falon bakina hango

su

sunawasu dararraku, ni ban ganewanene

ba,

amma yayishigarsa tsaf harda motarsa.

Kajiba?

Allah ya sagobe da kanka zaka fita ka

bashilabarinta. Ai kamarkin shiga raina,

kwanciyar nan danayi abinda nake ta

tunani

kenan,karta hadu da romon baka,

yajikirtatunani

nta. Ya kamata ka hanzartayin wani abu. Yazama

dole kar girma na ya fadi.Haka suka kwan

daabin

cikin xukatansu. Ita kuwaMama ba

nantunaninta

yake ba, hankalintakwance tayi barci cikinshaukin

son dan Liti. Da safe Abbaya

xaunar

da ita yayi matanasihohi tare da jan

hankali,

akankuskuranda take neman aikatawa.

Har yayi,ya gama batacekala ba. Abinda bai

sani ba,

shinebabu kalma dayada ta shga kanta,

domin

kuwa tananan akan bakanta,duk ta inda

za'a bullo mata. Danliti ne, ba sauyi.Bayan

sun gama

ayyunkan su, tayiwanka Umma tayi barci

ta

sadadata fice kamar jiya. A shago ta

samiDanliti, koda ganinta, sai yai tsayea kofa,

bakinsahar

kunne ya mike, ah! Sanyinraina kamar

kinsantsundum nake cikin tunaninki.

Tatsaya

rungume dahannaye ta zuba masa ido. Tace,hum!

Haka naji.Baki yarda ba

kenan? Dubi

lissafinda nakeyi dole na aje shi don

banafahimta. Tayi dan murmushi, to yaka

kwana?

Ya amsa barcin nan baiyidadi basakeena, ko'ina

najefa ido ke nakegani, kamar zanzautu

nake

gaya miki. Tayi dariyafasa min kai. Saiga

Ayuba

ya shigo, manya manyainji kanana! Tadubi Danliti

tace, ka yarda mugaisa? Ku gaisa sanyin

raina

badamuwa. Ayuba ya saki baki au saima

kayarda

zamu gaisa? To matar kace?Ya kada kai,wane ni?

Tafara dariya tana fadinkadai ina

kwana?Yace

baxan amsa ba. Dan liti yaceto idan

bazakaamsa

ba, ka fita ka bamu guri,yace ai ko baka ce

ba.Ya juya ya fice mama na dariya,tace

wlh baka

da dama korarsa makayi? Ah to yadawo

ne? Ta

kadakai a'a, yace to shigo daga cikimana kya ta

tsayuwaanan, tace wlh karka damu

datsayuwata.

Yadan batarai me yasa? Tace dan Allah

karkabata ranka, yasaki fuska nima na

hkr banso natakura ki. Ammadole kici wani cikin

shagon

nan,me xan miko miki? Ta kada kaidon

girman

Allah ka barshi. Yaceanan nezamuyi fada

idan har baki sa minalbarka ba. Me zanbaki?

Ta sa

hannu cikin wani katontire ya dauki

mintguda

daya tace, na dauka Allah yakawo

kasuwa. Yazura mata ido kawai, bai ce kalaba.

Tayi

murmushi tabare mint din ta ajefa baki,

kaganinama sha. Yace yanxun duk

girmanshagon

nan ki rasa abinda zakidauka, sai banzan sweet.

Ta rufebaki tana dariyakafin tace, baka

gane

manufa ta bakenan. Na daukisweet ne

saboda

mahimmancinkalmar, kai sweetheart dina ne,

dole in sweet ashagonka. Yayi 'yardariya

yace,

shagon mu zakice. Toshagon mu. Yauwa

yanxu

najimagana. To ki kara sweet dinmana, tunda ita

kika fiso, zan karabari sai zan tafi.Yace

nabari

sakeena ta. Sun jimasuna hira, sai

datakin taci

tashin mama daga barci,sannan tace masazata

koma gida. Ya dauki leda yacika mata da

kayanzaki, ya bata. Ta sa hannu ta

amsatana ta

xuba godiya. Ya dago kantaya fito, barin

in dan taka miki.Tace ka barwa shagon wa?

Bayanka

kori Ayuba? Aiko bakin kwata na rakaki

ko?

Ta fito waje tana dariya, kawai saiga

Barakata tsallako titi. Ido sukayi da junabakinta

har

kunne,ta bar Dan liti tsaye tayi

gunta,kawata! Ta

tsaya tanamata duban da yafi gaban

mamaki? Tace ban ganeba? Kamar yaya? Daga

shagonDanliti naga kin fito,eh menene?

A tunani

na kodasiyayya ce, ajinki ya wuce ki yi ta

ashagon Danliti. Amma sai

nagakamarkun fito tare kina dariya. Ko idonane?

Tace

kemuguwar

'yar sa ido ce wlh, bamaganar sa ido

bane,wai da

gaske daga shagon kika fito?Daga can

nake.Amma dai siyayya kikayi? Barakake kika

haifeni ne?Wannan irin tambayoyi, me

yadame

kine? Ta fizge ledarhannunta, ta duba

idan sweet

kikeso ai gara kitsallaka shagon Okundiri ki siya,

yafiye miki mutunci.Arnan? A waje na

Okundiri

ya fiDanliti mutunci. Tagyara fuska tace,

ni kuma

wajenabai fishi ba. Fadazamuyi Mama? Yaushe

kika faragood time daDanliti? Ban sani

ba, ta

nuna tace,kina nufin yayi nasara kanki?

Baikamata ba, domin a iya sanina,

bayaudara Dr. Kike ba. Yaushe kikacanza? Ban sani

baBaraka.

Haba mama, ai ko laifi Dr.Yayi miki

bagirmanki

bane ki huce haushinkiwajen Danliti.

Kigayawa manya mana ayi masafada. To

Ummamtsw.....

Ta fige ledar ta, ta dawotana kara zuba

tsaki.

Baraka kuwatsaki tayi musamman da

tagaMama ta sake komawa wajen Danliti. Allah

kadaiyasan

me sukace. Ta dai ga Mamata wuce,

tanadariya.

Gabanta ya kara faduwa, tadafe kirji


tanaInnalillahi wa Inna ilaihi raju'un!Wlh sai

Umma tajimaganar nan...... KARSHE SAI

MUN HADU A NA BIYU

No comments:

Post a Comment

Featured post

[Album] Best Of Nura M Inuwa (Manyan Mata)

Kamar yadda kuke gani aiki ya riga ya kawo gaban koshi.  Saboda haka muna taya wannan mawaki ganin ya fitar da wannan wakoki domin farantawa...

Subscribe For Latest Update

Ads Here