Tuesday, 9 January 2018

Rundunar 'Yan Sandan Nigeria Tayi Nasarar Kame Wasu 'Yan Fashin Da Makami Dake Fashi Tsakanin Abuja Da Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Nigeria tayi nasarar kame wasu manya-manyan barayi.
Su dai wadannan barayin suna aiwatar da wannan mummunar sanaar tasu ce akan hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Wasu daga cikin barayin sun bayyana rashin aikin yi a matsayin dalilin da yasa suka shiga sata.
Rundunar ‘yan sandar tace ba zatayi kasa a gwiwa ba har sai ta murkushe masu wannan mummunar sanaar cikin kasa.

No comments:

Post a Comment

Featured post

[Album] Best Of Nura M Inuwa (Manyan Mata)

Kamar yadda kuke gani aiki ya riga ya kawo gaban koshi.  Saboda haka muna taya wannan mawaki ganin ya fitar da wannan wakoki domin farantawa...

Subscribe For Latest Update

Ads Here